< Zabura 121 >

1 Waƙar haurawa. Na tā da idanuna zuwa wajen tuddai, ta ina ne taimakona zai zo?
यात्रा का गीत मैं अपनी आँखें पर्वतों की ओर उठाऊँगा। मुझे सहायता कहाँ से मिलेगी?
2 Taimakona zai zo daga wurin Ubangiji, wanda ya kafa sama da ƙasa.
मुझे सहायता यहोवा की ओर से मिलती है, जो आकाश और पृथ्वी का कर्ता है।
3 Ba zai bari ƙafarka tă yi santsi ba, shi da yake tsaronka ba zai yi gyangyaɗi ba;
वह तेरे पाँव को टलने न देगा, तेरा रक्षक कभी न ऊँघेगा।
4 tabbatacce, shi da yake tsaron Isra’ila ba ya gyangyaɗi ko barci.
सुन, इस्राएल का रक्षक, न ऊँघेगा और न सोएगा।
5 Ubangiji yana tsaronka, Ubangiji ne inuwa a hannun damanka;
यहोवा तेरा रक्षक है; यहोवा तेरी दाहिनी ओर तेरी आड़ है।
6 rana ba za tă buge ka cikin yini ba balle wata da dare.
न तो दिन को धूप से, और न रात को चाँदनी से तेरी कुछ हानि होगी।
7 Ubangiji zai kiyaye ka daga dukan masifa, zai tsare ranka;
यहोवा सारी विपत्ति से तेरी रक्षा करेगा; वह तेरे प्राण की रक्षा करेगा।
8 Ubangiji zai kiyaye shigarka da fitarka yanzu da har abada kuma.
यहोवा तेरे आने-जाने में तेरी रक्षा अब से लेकर सदा तक करता रहेगा।

< Zabura 121 >