< Zabura 121 >

1 Waƙar haurawa. Na tā da idanuna zuwa wajen tuddai, ta ina ne taimakona zai zo?
Veisu korkeimmassa Kuorissa. Minä nostan silmäni mäkiin päin, joista minulle apu tulee.
2 Taimakona zai zo daga wurin Ubangiji, wanda ya kafa sama da ƙasa.
Minun apuni tulee Herralta, joka taivaan ja maan tehnyt on.
3 Ba zai bari ƙafarka tă yi santsi ba, shi da yake tsaronka ba zai yi gyangyaɗi ba;
Ei hän salli jalkas horjua; eikä se torku, joka sinua kätkee.
4 tabbatacce, shi da yake tsaron Isra’ila ba ya gyangyaɗi ko barci.
Katso, joka Israelia varjelee, ei se torku eli makaa.
5 Ubangiji yana tsaronka, Ubangiji ne inuwa a hannun damanka;
Herra kätkeköön sinua: Herra on sinun varjos, sinun oikialla kädelläs,
6 rana ba za tă buge ka cikin yini ba balle wata da dare.
Ettei aurinko sinua polttaisi päivällä, eikä kuu yöllä.
7 Ubangiji zai kiyaye ka daga dukan masifa, zai tsare ranka;
Herra kätkeköön sinun kaikesta pahasta: hän kätkeköön sinun sielus!
8 Ubangiji zai kiyaye shigarka da fitarka yanzu da har abada kuma.
Herra kätkeköön sinun uloskäymises ja sisällekäymises, hamasta nyt ja ijankaikkiseen!

< Zabura 121 >