< Zabura 120 >

1 Waƙar haurawa. Na yi kira ga Ubangiji cikin damuwata, ya kuwa amsa mini.
Пісня проча́н.
2 Ka cece ni, ya Ubangiji, daga leɓuna masu ƙarya da kuma daga harsuna masu yaudara.
Господи, ви́зволь же душу мою від губи́ неправди́вої, від язика́ зрадли́вого!
3 Me zai yi maka, me kuma ya fi, ya kai harshe mai yaudara?
Що́ Тобі дасть, або що́ для Тебе дода́сть лукавий язик? —
4 Zai hukunta ku da kibiyoyi masu tsini na jarumi, tare da garwashin wuta na itacen tsintsiya.
Заго́стрені стрі́ли поту́жного із ялівце́вим вугі́ллям!
5 Kaitona da nake zama a Meshek, da nake zama a ciki tentunan Kedar!
Горе мені, що заме́шкую в Ме́шеху, що живу́ із шатра́ми Кеда́ру!
6 Da daɗewa na zauna a cikin waɗanda suke ƙin salama.
Довго душа моя перебува́ла собі разом з тими, хто нена́видить мир:
7 Ni mutum ne mai salama; amma sa’ad da na yi magana, su sai su yi ta yaƙi.
я — за мир, та коли говорю́, то вони — за війну́!

< Zabura 120 >