< Zabura 120 >

1 Waƙar haurawa. Na yi kira ga Ubangiji cikin damuwata, ya kuwa amsa mini.
Ка Господу завиках у невољи својој, и услиши ме.
2 Ka cece ni, ya Ubangiji, daga leɓuna masu ƙarya da kuma daga harsuna masu yaudara.
Господе! Избави душу моју од уста лажљивих и од језика лукавог.
3 Me zai yi maka, me kuma ya fi, ya kai harshe mai yaudara?
Шта ће Ти дати и шта ће Ти принети језик лукави?
4 Zai hukunta ku da kibiyoyi masu tsini na jarumi, tare da garwashin wuta na itacen tsintsiya.
Он је као оштре стреле у јакога, као угљевље смреково.
5 Kaitona da nake zama a Meshek, da nake zama a ciki tentunan Kedar!
Тешко мени кад сам туђин код Месеха, живим код шатора кидарских.
6 Da daɗewa na zauna a cikin waɗanda suke ƙin salama.
Дуго је живела душа моја с онима који мрзе на мир.
7 Ni mutum ne mai salama; amma sa’ad da na yi magana, su sai su yi ta yaƙi.
Ја сам миран; али кад станем говорити у њих је рат.

< Zabura 120 >