< Zabura 120 >

1 Waƙar haurawa. Na yi kira ga Ubangiji cikin damuwata, ya kuwa amsa mini.
Ekuhluphekeni kwami ngakhala eNkosini, yangiphendula.
2 Ka cece ni, ya Ubangiji, daga leɓuna masu ƙarya da kuma daga harsuna masu yaudara.
Nkosi, khulula umphefumulo wami kundebe zamanga, kulimi lwenkohliso.
3 Me zai yi maka, me kuma ya fi, ya kai harshe mai yaudara?
Uzanikwani, njalo kuzakwengezelelwani kuwe, limi lwenkohliso?
4 Zai hukunta ku da kibiyoyi masu tsini na jarumi, tare da garwashin wuta na itacen tsintsiya.
Imitshoko ebukhali yeqhawe, lamalahle avuthayo esihlahla serotemu!
5 Kaitona da nake zama a Meshek, da nake zama a ciki tentunan Kedar!
Maye kimi, ngoba ngihlala njengowezizwe koMesheki, ngihlala emathenteni eKedari!
6 Da daɗewa na zauna a cikin waɗanda suke ƙin salama.
Umphefumulo wami sekukade wahlala laye ozonda ukuthula.
7 Ni mutum ne mai salama; amma sa’ad da na yi magana, su sai su yi ta yaƙi.
Ngingowokuthula, kodwa lapho ngikhuluma, bangabempi.

< Zabura 120 >