< Zabura 120 >
1 Waƙar haurawa. Na yi kira ga Ubangiji cikin damuwata, ya kuwa amsa mini.
都もうでの歌 わたしが悩みのうちに、主に呼ばわると、主はわたしに答えられる。
2 Ka cece ni, ya Ubangiji, daga leɓuna masu ƙarya da kuma daga harsuna masu yaudara.
「主よ、偽りのくちびるから、欺きの舌から、わたしを助け出してください」。
3 Me zai yi maka, me kuma ya fi, ya kai harshe mai yaudara?
欺きの舌よ、おまえに何が与えられ、何が加えられるであろうか。
4 Zai hukunta ku da kibiyoyi masu tsini na jarumi, tare da garwashin wuta na itacen tsintsiya.
ますらおの鋭い矢と、えにしだの熱い炭とである。
5 Kaitona da nake zama a Meshek, da nake zama a ciki tentunan Kedar!
わざわいなるかな、わたしはメセクにやどり、ケダルの天幕のなかに住んでいる。
6 Da daɗewa na zauna a cikin waɗanda suke ƙin salama.
わたしは久しく平安を憎む者のなかに住んでいた。
7 Ni mutum ne mai salama; amma sa’ad da na yi magana, su sai su yi ta yaƙi.
わたしは平安を願う、しかし、わたしが物言うとき、彼らは戦いを好む。