< Zabura 12 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi. Bisa ga sheminit. Zabura ta Dawuda. Ka taimaka, Ubangiji, gama masu tsoron Allah ba sa nan kuma; masu aminci sun ɓace daga cikin mutane.
[Psalm lal David] O LEUM GOD, kasrekut! Wangin sie mwet wo lula, Ac mwet suwoswos tia ku in sifilpa koneyukyak.
2 Kowa yana yi wa maƙwabcinsa ƙarya; zaƙin bakinsu maganar ƙarya ce suna cike da ruɗu a zukatansu.
Mwet nukewa kikiap nu sin sie sin sie; Elos kiapu sie sin sie ke kaskas in aklukuk.
3 Bari Ubangiji yă yanke dukan zaƙin bakinsu da kuma kowane harshe mai fariya,
O LEUM GOD, kutongya loh ma kaskas in aklukuk inge, Ac kaliya oalin mwet filang su fahk mu,
4 masu cewa, “Da harsunanmu za mu yi nasara; leɓunanmu za su kāre mu, wane ne maigidanmu?”
“Ke kas na lasr kut eis ma kut lungse. Kut ac fahk na ma kut lungse fahk, Ac wangin mwet ku in kutongkuti.”
5 “Saboda danniyar marasa ƙarfi da kuma nishin masu bukata, zan tashi yanzu,” in ji Ubangiji. “Zan kāre su daga masu yin musu sharri.”
LEUM GOD El fahk, “Inge nga ac fah tuyak, Ke sripen mwet enenu elos akkeokyeyuk, Ac mwet kalyeiyuk elos keoklana. Nga ac sang molela nu selos oana elos kena kac.”
6 Kalmomin Ubangiji kuwa ba su da kuskure, kamar azurfan da aka tace cikin matoyan yumɓu, aka tsabtacce sau bakwai.
Wulela lun LEUM GOD nasnas ac fal in lulalfongiyuk; Wulela lal nasnas oana silver Ma liklikiyuki pacl itkosr ke funyu in aknasnas.
7 Ya Ubangiji, za ka kiyaye mu lafiya ka tsare mu daga irin mutanen nan har abada.
LEUM GOD, kom fah karinginkutme; Kom fah liyekutyang liki kain mwet inge.
8 Mugaye suna yawo a sake sa’ad da ake girmama abin da ba shi da kyau a cikin mutane.
Mwet koluk uh oasr yen nukewa Ac mwet nukewa kaksakinna ma koluk uh.

< Zabura 12 >