< Zabura 12 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi. Bisa ga sheminit. Zabura ta Dawuda. Ka taimaka, Ubangiji, gama masu tsoron Allah ba sa nan kuma; masu aminci sun ɓace daga cikin mutane.
Přednímu kantoru k nízkému zpěvu, žalm Davidův. Spomoz, ó Hospodine; nebo se již nenalézá milosrdného, a vyhynuli věrní z synů lidských.
2 Kowa yana yi wa maƙwabcinsa ƙarya; zaƙin bakinsu maganar ƙarya ce suna cike da ruɗu a zukatansu.
Lež mluví jeden každý s bližním svým, rty úlisnými z srdce dvojitého řeči vynášejí.
3 Bari Ubangiji yă yanke dukan zaƙin bakinsu da kuma kowane harshe mai fariya,
Ó by vyplénil Hospodin všeliké rty úlisné, a jazyk velikomluvný,
4 masu cewa, “Da harsunanmu za mu yi nasara; leɓunanmu za su kāre mu, wane ne maigidanmu?”
Kteříž říkají: Jazykem svým přemůžeme, mámeť ústa svá s sebou, kdo jest pánem naším?
5 “Saboda danniyar marasa ƙarfi da kuma nishin masu bukata, zan tashi yanzu,” in ji Ubangiji. “Zan kāre su daga masu yin musu sharri.”
Pro zhoubu chudých, pro úpění nuzných jižť povstanu, praví Hospodin, v bezpečnosti postavím toho, na nějž polečeno bylo.
6 Kalmomin Ubangiji kuwa ba su da kuskure, kamar azurfan da aka tace cikin matoyan yumɓu, aka tsabtacce sau bakwai.
Výmluvnosti Hospodinovy jsou výmluvnosti čisté, jako stříbro v hliněné peci přehnané a sedmkrát zprubované.
7 Ya Ubangiji, za ka kiyaye mu lafiya ka tsare mu daga irin mutanen nan har abada.
Ty, Hospodine, jim spomáhati budeš, a ostříhati každého od národu tohoto až na věky.
8 Mugaye suna yawo a sake sa’ad da ake girmama abin da ba shi da kyau a cikin mutane.
Vůkol a vůkol bezbožní se protulují, když takoví ničemní vyvýšeni bývají mezi syny lidskými.