< Zabura 12 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi. Bisa ga sheminit. Zabura ta Dawuda. Ka taimaka, Ubangiji, gama masu tsoron Allah ba sa nan kuma; masu aminci sun ɓace daga cikin mutane.
AYUDA, O Jeova, sa jocog mandeboto: sa jocog y manmauleg gui entalo y famaguon taotao.
2 Kowa yana yi wa maƙwabcinsa ƙarya; zaƙin bakinsu maganar ƙarya ce suna cike da ruɗu a zukatansu.
Masasangang taebale cada uno gui tiguangña: yan labios na jaande, yan doble na corason jasasangan.
3 Bari Ubangiji yă yanke dukan zaƙin bakinsu da kuma kowane harshe mai fariya,
Si Jeova uutut todo y labios na jaande, yan y jila ni cumuecuentos mandangculo:
4 masu cewa, “Da harsunanmu za mu yi nasara; leɓunanmu za su kāre mu, wane ne maigidanmu?”
Ayo na ujaalog: Pot y jilata na utagana; y labiosta iyota: jaye siña señot gui jilota?
5 “Saboda danniyar marasa ƙarfi da kuma nishin masu bukata, zan tashi yanzu,” in ji Ubangiji. “Zan kāre su daga masu yin musu sharri.”
Sa y chiniguit y mamoble y an y inigong y mannesesitao: pago bae cajulo, ilegña si Jeova: guajo jupolo güi na seguro, ni y jaguaefeye.
6 Kalmomin Ubangiji kuwa ba su da kuskure, kamar azurfan da aka tace cikin matoyan yumɓu, aka tsabtacce sau bakwai.
Sa y finijo Jeova, gasgas na finijo: calang salape na managasgas gui jotno gui jilo y tano: managasgas siete biaje.
7 Ya Ubangiji, za ka kiyaye mu lafiya ka tsare mu daga irin mutanen nan har abada.
Jago, O Jeova, ni umadadaje sija, jago umantiene para taejinecog, guine este na generasion.
8 Mugaye suna yawo a sake sa’ad da ake girmama abin da ba shi da kyau a cikin mutane.
Jijot gui oriya manjajanao y manaelaye: anae esta nacajulo y tinaelaye gui entalo y famaguon taotao.