< Zabura 118 >

1 Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
Andriaño t’Iehovà amy te Ie ro soa! nainai’e ty fiferenaiña’e.
2 Bari Isra’ila yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
Anò ty hoe ry Israele: nainai’e ty fiferenaiña’e.
3 Bari gidan Haruna yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
Anò ty hoe ry anjomba’ i Aharoneo: nainai’e ty fiferenaiña’e.
4 Bari waɗanda suke tsoron Ubangiji su ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
Anò ty hoe ry mpañeveñe am’ Iehovà: nainai’e ty fiferenaiña’e.
5 Cikin azabata na yi kuka ga Ubangiji, ya kuwa amsa ta wurin’yantar da ni.
Nalovilovy iraho, le nitoreo am’ Ià; nanoiñe ahiko t’Ià, le navotra’e an-gadagadañe eo.
6 Ubangiji yana tare da ni; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai yi mini?
Amako t’Iehovà, tsy ho hemban-draho, ino ty hanoa’ondatio?
7 Ubangiji yana tare da ni; shi ne mai taimakona. Zan yi nasara a kan abokan gābana.
Amako t’Iehovà, ­mpañolotse ahiko, le ho sambaeko o malaiñ’ ahio.
8 Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga mutum.
Hamake t’ie mipalitse am’ Iehovà, ta te misazok’ am’ ondatio.
9 Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga sarakuna.
Kitra’e mitsolok’ am’ Iehovà, ta te mirampy amo roandriañeo.
10 Dukan al’ummai sun kewaye ni, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
Hene miarikoboñe ahy o fifeheañeo fe iatoako ty tahina’ Iehovà.
11 Sun kewaye ni a kowane gefe, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
Miarikatok’ ahy iereo, eka, toe misambory amako, fe iatoko ty tahina’ Iehovà.
12 Sun rufe ni kamar ƙudan zuma, amma suka mutu nan da nan kamar ƙayayyuwa masu cin wuta; a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
Niropak’ amako hoe rene-tantele iereo, f’ie hakipike hoe fatike mirehetse; toe iatoako ty tahina’Iehovà.
13 An ture ni baya na kusa fāɗuwa, amma Ubangiji ya taimake ni.
Nanafasiotse ahy iereo hikorovohako, fe nañimb’ ahy t’Iehovà.
14 Ubangiji ne ƙarfina da waƙata; ya zama mai cetona.
Iehovà ro haozarako naho saboko, ie ro ­fandrombahañe ahy henane zao.
15 Sowa ta farin ciki da nasara sun fito a cikin tentunan adalai, “Hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!
Inao ty feom-pirebehañe naho fandrombahañe an-kivoho’ o vañoñeo ao: mavitrike ty fitoloñam-pitàn-kavana’ Iehovà.
16 An ɗaga hannun dama na Ubangiji sama; hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!”
Mizonjoñe ty fitàn-kavana’ Iehovà; mahimbañe ty fitàn-kavana’ Iehovà.
17 Ba zan mutu ba amma zan rayu, zan kuwa yi shelar abin da Ubangiji ya yi.
Tsy hikenkan-draho fa ho veloñe, hataliliko o sata’ Iehovào.
18 Ubangiji ya hore ni sosai, amma bai ba da ni ga mutuwa ba.
Nanilofe’ Ià am-pandilovan-draho, fe tsy natolo’e an-kavilasy.
19 Buɗe mini ƙofofin adalci; zan shiga in kuma yi godiya ga Ubangiji.
Sokafo ho ahy o lalam-bein-kavantañañeo, hizilihako, hañandriañako Iehovà.
20 Wannan ne ƙofar Ubangiji inda adalai za su shiga.
Intoy ty lalam-bei’ Iehovà, hiziliha’o vañoñeo.
21 Zan yi maka godiya, domin ka amsa mini; ka zama mai cetona.
Andriañekoo amy te tinoi’o, fa Ihe ro fandrombahañe ahy.
22 Zabura Dutsen da magina suka ƙi ya zama mai amfani;
I vato nado’ o mpandrafitseoy le fa talèm-batolahy.
23 Ubangiji ne ya yi haka, kuma abu mai daraja ne a idanunmu.
Sata’ Iehovà izay, le fiain-tane am-pihainon-tikañe.
24 Wannan ita ce ranar da Ubangiji ya yi; bari mu yi farin ciki mu kuma yi murna a cikinta.
Itoy ty andro tsinene’ Iehovà, antao hirebeke naho hifale ama’e.
25 Ya Ubangiji, ka cece mu; Ya Ubangiji, ka ba mu nasara.
Ry Iehovà, Ehe, rombaho zahay henaneo! ry Iehovà, Ehe, ampiraoraò henane zao!
26 Mai albarka ne shi mai zuwa cikin sunan Ubangiji. Daga gidan Ubangiji muna sa muku albarka.
Andriañeñe ty mitotsak’ ami’ty tahina’ Iehovà! mañandriañe azo zahay boak’añ’anjomba’Iehovà ao.
27 Ubangiji shi ne Allah ya kuma sa haskensa ya haskaka a kanmu. Da kwanoni a hannunmu, muka shiga jerin gwanon biki ku kai su ƙahoni na bagade.
Andrianañahare t’Iehovà, Ie ty nanolotse hazavàñe amantika; mireketa reke-tsampañe amo mpamonje sabadidakeo, mivovotse mb’ an-tsifa’ i kitreliy mb’eo.
28 Kai ne Allahna, zan kuwa yi maka godiya; kai ne Allahna, zan kuwa ɗaukaka ka.
Ihe ro Andrianañahareko, le andriañekoo; Andrianañahareko irehe, ho zonjoñeko.
29 Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
Andriaño t’Iehovà amy te ie ro soa! nainai’e ty fiferenaiña’e.

< Zabura 118 >