< Zabura 118 >
1 Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
Miderà an’ i Jehovah, fa tsara Izy; Eny, mandrakizay ny famindram-pony.
2 Bari Isra’ila yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
Aoka ny Isiraely hanao hoe: Mandrakizay ny famindram-pony.
3 Bari gidan Haruna yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
Aoka ny taranak’ i Arona hanao hoe: Mandrakizay ny famindram-pony.
4 Bari waɗanda suke tsoron Ubangiji su ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
Aoka izay matahotra an’ i Jehovah hanao hoe: Mandrakizay ny famindram-pony.
5 Cikin azabata na yi kuka ga Ubangiji, ya kuwa amsa ta wurin’yantar da ni.
Tao an-katerena no niantsoako an’ i Jehovah; Dia namaly ahy Jehovah ka nampahalalaka ahy.
6 Ubangiji yana tare da ni; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai yi mini?
Jehovah no miandany amiko, ka tsy hatahotra aho. Inona no azon’ ny olona atao amiko?
7 Ubangiji yana tare da ni; shi ne mai taimakona. Zan yi nasara a kan abokan gābana.
Jehovah no miandany amiko, sady mamonjy ahy; Ary izaho ho faly hahita ny amin’ izay mankahala ahy.
8 Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga mutum.
Tsara ny mialoka amin’ i Jehovah Noho ny mialoka amin’ ny olona.
9 Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga sarakuna.
Tsara ny matoky an’ i Jehovah Noho ny matoky ny mpanapaka.
10 Dukan al’ummai sun kewaye ni, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
Ny firenena rehetra nanodidina ahy; Fa ny anaran’ i Jehovah no handringanako azy tokoa;
11 Sun kewaye ni a kowane gefe, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
Nitangorona tamiko ireny, eny, nitangorona tamiko; Fa ny anaran’ i Jehovah no handringanako azy tokoa.
12 Sun rufe ni kamar ƙudan zuma, amma suka mutu nan da nan kamar ƙayayyuwa masu cin wuta; a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
Nanodidina ahy tahaka ny renitantely izy; Voavono tahaka ny afon-tsilo izy; Fa ny anaran’ i Jehovah no handringanako azy tokoa.
13 An ture ni baya na kusa fāɗuwa, amma Ubangiji ya taimake ni.
Nanosika ahy mafy hahalavo ahy ianao; Fa Jehovah no namonjy ahy.
14 Ubangiji ne ƙarfina da waƙata; ya zama mai cetona.
Jehovah no heriko sy fiderako. Fa efa famonjena ahy Izy.
15 Sowa ta farin ciki da nasara sun fito a cikin tentunan adalai, “Hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!
Ao an-dain’ ny marina ny feo mihoby noho ny famonjena; Ny tanana ankavanan’ i Jehovah mampiseho hery;
16 An ɗaga hannun dama na Ubangiji sama; hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!”
Ny tanana ankavanan’ i Jehovah dia misandratra; Ny tanana ankavanan’ i Jehovah mampiseho hery.
17 Ba zan mutu ba amma zan rayu, zan kuwa yi shelar abin da Ubangiji ya yi.
Tsy ho faty aho, fa ho velona Ka hitory ny asan’ i Jehovah.
18 Ubangiji ya hore ni sosai, amma bai ba da ni ga mutuwa ba.
Nofaizan’ i Jehovah mafy aho, Nefa tsy natolony ho amin’ ny fahafatesana.
19 Buɗe mini ƙofofin adalci; zan shiga in kuma yi godiya ga Ubangiji.
Vohay ny vavahadin’ ny fahamarinana aho; Hiditra eo aho ka hidera an’ i Jehovah.
20 Wannan ne ƙofar Ubangiji inda adalai za su shiga.
Ity no vavahadin’ i Jehovah; Ny marina no hiditra eo.
21 Zan yi maka godiya, domin ka amsa mini; ka zama mai cetona.
Hidera Anao aho, fa efa namaly ahy Hianao Ka efa famonjena ahy.
22 Zabura Dutsen da magina suka ƙi ya zama mai amfani;
Ny vato izay nolavin’ ny mpanao trano No efa tonga fehizoro Indrindra.
23 Ubangiji ne ya yi haka, kuma abu mai daraja ne a idanunmu.
Avy tamin’ i Jehovah izany Ka mahagaga eo imasontsika.
24 Wannan ita ce ranar da Ubangiji ya yi; bari mu yi farin ciki mu kuma yi murna a cikinta.
Ity no andro nataon’ i Jehovah; Hifaly sy ho ravoravo amin’ izao isika.
25 Ya Ubangiji, ka cece mu; Ya Ubangiji, ka ba mu nasara.
Mifona aminao aho, Jehovah ô, vonjeo è! Mifona aminao aho, Jehovah ô, ambino è!
26 Mai albarka ne shi mai zuwa cikin sunan Ubangiji. Daga gidan Ubangiji muna sa muku albarka.
Hotahina anie izay avy amin’ ny anaran’ i Jehovah; Avy ao an-tranon’ i Jehovah no itsofanay rano anareo.
27 Ubangiji shi ne Allah ya kuma sa haskensa ya haskaka a kanmu. Da kwanoni a hannunmu, muka shiga jerin gwanon biki ku kai su ƙahoni na bagade.
Andriamanitra Jehovah ka nampahazava antsika; Rohizo kofehy ny fanati-piravoravoana na dia hatreo amin’ ny tandroky ny alitara aza.
28 Kai ne Allahna, zan kuwa yi maka godiya; kai ne Allahna, zan kuwa ɗaukaka ka.
Andriamanitro Hianao, ka hidera Anao aho; Eny, Andriamanitro, ka hanandratra Anao aho.
29 Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
Miderà an’ i Jehovah, fa tsara Izy; Eny, mandrakizay ny famindram-pony.