< Zabura 118 >

1 Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
Oslavujte Hospodina, nebo jest dobrý, nebo na věky trvá milosrdenství jeho.
2 Bari Isra’ila yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
Rciž nyní, Izraeli, že na věky milosrdenství jeho.
3 Bari gidan Haruna yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
Rciž nyní, dome Aronův, že na věky milosrdenství jeho.
4 Bari waɗanda suke tsoron Ubangiji su ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
Rcetež nyní bojící se Hospodina, že na věky milosrdenství jeho.
5 Cikin azabata na yi kuka ga Ubangiji, ya kuwa amsa ta wurin’yantar da ni.
V úzkosti vzýval jsem Hospodina, a vyslyšev, uprostrannil mi Hospodin.
6 Ubangiji yana tare da ni; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai yi mini?
Hospodin se mnou, nebudu se báti. Co mi může učiniti člověk?
7 Ubangiji yana tare da ni; shi ne mai taimakona. Zan yi nasara a kan abokan gābana.
Hospodin se mnou jest mezi pomocníky mými, pročež já podívám se těm, kteříž mne mají v nenávisti.
8 Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga mutum.
Lépe jest doufati v Hospodina, než naději skládati v člověku.
9 Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga sarakuna.
Lépe jest doufati v Hospodina, nežli naději skládati v knížatech.
10 Dukan al’ummai sun kewaye ni, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
Všickni národové obklíčili mne, ale ve jménu Hospodinovu vyplénil jsem je.
11 Sun kewaye ni a kowane gefe, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
Mnohokrát obklíčili mne, ale ve jménu Hospodinovu vyplénil jsem je.
12 Sun rufe ni kamar ƙudan zuma, amma suka mutu nan da nan kamar ƙayayyuwa masu cin wuta; a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
Ssuli se na mne jako včely, však zhasli jako oheň z trní: nebo ve jménu Hospodinovu vyplénil jsem je.
13 An ture ni baya na kusa fāɗuwa, amma Ubangiji ya taimake ni.
Velmi jsi ztuha na mne dotíral, abych padl, ale Hospodin spomohl mi.
14 Ubangiji ne ƙarfina da waƙata; ya zama mai cetona.
Síla má a písnička má jest Hospodin, on byl můj vysvoboditel.
15 Sowa ta farin ciki da nasara sun fito a cikin tentunan adalai, “Hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!
Hlas prokřikování a spasení v staních spravedlivých. Pravice Hospodinova dokázala síly,
16 An ɗaga hannun dama na Ubangiji sama; hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!”
Pravice Hospodinova vyvýšila se, pravice Hospodinova dokázala síly.
17 Ba zan mutu ba amma zan rayu, zan kuwa yi shelar abin da Ubangiji ya yi.
Neumruť, ale živ budu, abych vypravoval skutky Hospodinovy.
18 Ubangiji ya hore ni sosai, amma bai ba da ni ga mutuwa ba.
Trestaltě mne přísně Hospodin, ale smrti mne nevydal.
19 Buɗe mini ƙofofin adalci; zan shiga in kuma yi godiya ga Ubangiji.
Otevřetež mi brány spravedlnosti, a vejda do nich, oslavovati budu Hospodina.
20 Wannan ne ƙofar Ubangiji inda adalai za su shiga.
Tať jest brána Hospodinova, kterouž spravedliví vcházejí.
21 Zan yi maka godiya, domin ka amsa mini; ka zama mai cetona.
Tuť já tě oslavovati budu, nebo jsi mne vyslyšel, a byls můj vysvoboditel.
22 Zabura Dutsen da magina suka ƙi ya zama mai amfani;
Kámen, kterýž zavrhli stavitelé, učiněn jest v hlavu úhelní.
23 Ubangiji ne ya yi haka, kuma abu mai daraja ne a idanunmu.
Od Hospodina stalo se to, a jest divné před očima našima.
24 Wannan ita ce ranar da Ubangiji ya yi; bari mu yi farin ciki mu kuma yi murna a cikinta.
Tentoť jest den, kterýž učinil Hospodin, a protož radujme se a veselme se v něm.
25 Ya Ubangiji, ka cece mu; Ya Ubangiji, ka ba mu nasara.
Prosím, Hospodine, zachovávejž již; prosím, Hospodine, dávej již šťastný prospěch.
26 Mai albarka ne shi mai zuwa cikin sunan Ubangiji. Daga gidan Ubangiji muna sa muku albarka.
Požehnaný, jenž se béře ve jménu Hospodinovu; dobrořečíme vám z domu Hospodinova.
27 Ubangiji shi ne Allah ya kuma sa haskensa ya haskaka a kanmu. Da kwanoni a hannunmu, muka shiga jerin gwanon biki ku kai su ƙahoni na bagade.
Bůh silný Hospodin, onť se zasvítil nám, važte beránky až k rohům oltáře.
28 Kai ne Allahna, zan kuwa yi maka godiya; kai ne Allahna, zan kuwa ɗaukaka ka.
Bůh silný můj ty jsi, protož slaviti tě budu, Bože můj, vyvyšovati tě budu.
29 Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
Oslavujtež Hospodina, neboť jest dobrý, nebo na věky milosrdenství jeho.

< Zabura 118 >