< Zabura 118 >

1 Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
Kathutkung: Panuekhoeh Oe BAWIPA koe lunghawilawk dei awh. Bangkongtetpawiteh, ama teh ahawi, a lungmanae teh a yungyoe a kangning.
2 Bari Isra’ila yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
A lungmanae teh a yungyoe a kangning telah Isarelnaw ni atu dei awh naseh.
3 Bari gidan Haruna yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
A lungmanae teh a yungyoe a kangning telah Aron imthung ni atu dei awh naseh.
4 Bari waɗanda suke tsoron Ubangiji su ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
A lungmanae teh a yungyoe a kangning telah BAWIPA ka taket e naw ni atu dei awh naseh.
5 Cikin azabata na yi kuka ga Ubangiji, ya kuwa amsa ta wurin’yantar da ni.
Ka lungpout nah BAWIPA ka kaw teh, BAWIPA ni hai na pato teh, hmuen akawnae koe na o sak.
6 Ubangiji yana tare da ni; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai yi mini?
BAWIPA ni na kampangkhai dawkvah ka taket mahoeh, Tami ni kai lathueng bangmouh a sak thai han.
7 Ubangiji yana tare da ni; shi ne mai taimakona. Zan yi nasara a kan abokan gābana.
BAWIPA teh na kabawm e lah ao. Hatdawkvah, na ka hmuhma e naw koe ka lungngai akuep han.
8 Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga mutum.
Tami kâuep hlak BAWIPA kâuep ahawihnawn.
9 Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga sarakuna.
Bawinaw kâuep hlak BAWIPA kâuep ahawihnawn.
10 Dukan al’ummai sun kewaye ni, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
Miphun pueng ni na kalup awh. Hatei, ahnimanaw teh BAWIPA min lahoi koung ka raphoe han.
11 Sun kewaye ni a kowane gefe, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
Ahnimouh ni na kalup awh, na tuembue awh. Hatei, BAWIPA min lahoi koung ka raphoe han.
12 Sun rufe ni kamar ƙudan zuma, amma suka mutu nan da nan kamar ƙayayyuwa masu cin wuta; a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
Khoi ni a kayo e patetlah na kalup nakunghai, buruk hmai kang e patetlah a roum awh. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA min lahoi koung ka raphoe han.
13 An ture ni baya na kusa fāɗuwa, amma Ubangiji ya taimake ni.
Ka rawp nahanlah puenghoi na ka tanawt nakunghai, BAWIPA ni na kabawp.
14 Ubangiji ne ƙarfina da waƙata; ya zama mai cetona.
BAWIPA teh ka tha hoi ka la doeh. Ahni teh kaie rungngangnae doeh.
15 Sowa ta farin ciki da nasara sun fito a cikin tentunan adalai, “Hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!
Tami kalannaw e rim dawkvah, konawmnae pawlawk hoi rungngangnae pawlawk teh ao. BAWIPA e aranglae kut ni taranhawinae lahoi a tawk.
16 An ɗaga hannun dama na Ubangiji sama; hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!”
BAWIPA e aranglae kut teh, tawm lah ao teh, BAWIPA e aranglae kut ni taranhawi lahoi ouk a tawk.
17 Ba zan mutu ba amma zan rayu, zan kuwa yi shelar abin da Ubangiji ya yi.
Dout laipalah, ka hring vaiteh, BAWIPA hnosak e hah ka pâpho han.
18 Ubangiji ya hore ni sosai, amma bai ba da ni ga mutuwa ba.
BAWIPA ni puenghoi na yue, hatei due hane teh pasoung hoeh rah.
19 Buɗe mini ƙofofin adalci; zan shiga in kuma yi godiya ga Ubangiji.
Lannae takhang teh na paawng pouh haw. Hawvah ka kâen vaiteh, BAWIPA ka pholen han.
20 Wannan ne ƙofar Ubangiji inda adalai za su shiga.
Hethateh, BAWIPA e longkha, tami kalannaw a kâen nahane doeh.
21 Zan yi maka godiya, domin ka amsa mini; ka zama mai cetona.
Nang teh, na pholen han. Bangkongtetpawiteh, nang ni na pato teh, kaie rungngangnae lah na o.
22 Zabura Dutsen da magina suka ƙi ya zama mai amfani;
Im kasakkungnaw ni a pahnawt awh e talung hah alawkpui poung e a takinlung lah ao.
23 Ubangiji ne ya yi haka, kuma abu mai daraja ne a idanunmu.
Hothateh, BAWIPA ni a sak e doeh. Maimae mithmu haiyah kângairu hanlah ao.
24 Wannan ita ce ranar da Ubangiji ya yi; bari mu yi farin ciki mu kuma yi murna a cikinta.
Hethateh, BAWIPA ni a sak e hnin a tho. Hote hnin dawkvah, lunghawi awh han. Konawm awh han.
25 Ya Ubangiji, ka cece mu; Ya Ubangiji, ka ba mu nasara.
Oe BAWIPA, atu na rungngang haw telah ka ratoum. Oe BAWIPA kuepcingnae hah na poe haw telah ka ratoum.
26 Mai albarka ne shi mai zuwa cikin sunan Ubangiji. Daga gidan Ubangiji muna sa muku albarka.
BAWIPA min lahoi ka tho e teh tami yawkahawi e doeh. BAWIPA imthung hoi yawhawi teh na poe awh.
27 Ubangiji shi ne Allah ya kuma sa haskensa ya haskaka a kanmu. Da kwanoni a hannunmu, muka shiga jerin gwanon biki ku kai su ƙahoni na bagade.
Cathut teh BAWIPA lah ao teh angnae hah na poe awh toe. Thueng nahane hateh thuengnae khoungroe ki dawk rui hoi pâkhit nateh pen awh.
28 Kai ne Allahna, zan kuwa yi maka godiya; kai ne Allahna, zan kuwa ɗaukaka ka.
Nang teh, kaie Cathut lah na o, na pholen han. Nang teh, ka Cathut lah na o. Na tawm han.
29 Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
Oe, BAWIPA koe lunghawilawk dei awh. Bangkongtetpawiteh, ama teh ahawi. A lungmanae teh a yungyoe a kangning.

< Zabura 118 >