< Zabura 117 >

1 Yabi Ubangiji, dukanku al’umma; ku ɗaukaka shi, dukanku mutane.
הַֽלְל֣וּ אֶת־יְ֭הוָה כָּל־גֹּויִ֑ם שַׁ֝בְּח֗וּהוּ כָּל־הָאֻמִּֽים׃
2 Gama ƙaunarsa da girma take gare mu, amincin Ubangiji kuma madawwami ne har abada. Yabi Ubangiji.
כִּ֥י גָ֘בַ֤ר עָלֵ֨ינוּ ׀ חַסְדֹּ֗ו וֶֽאֱמֶת־יְהוָ֥ה לְעֹולָ֗ם הַֽלְלוּ־יָֽהּ׃

< Zabura 117 >