< Zabura 115 >

1 Ba gare mu ba, ya Ubangiji, ba gare mu ba amma ga sunanka yă sami ɗaukaka, saboda ƙaunarka da amincinka.
Ikkje oss, Herre, ikkje oss, men ditt namn gjeve du æra for di miskunn, for din truskap skuld!
2 Me ya sa al’ummai suke cewa, “Ina Allahnsu?”
Kvifor skal heidningarne segja: «Kvar er no deira Gud?»
3 Allahnmu yana a sama; yana yin duk abin da ya ga dama.
Vår Gud er då i himmelen, alt det han vil, gjer han.
4 Amma gumakansu azurfa da zinariya ne, da hannuwan mutane suka yi.
Deira avgudar er sylv og gull, eit verk av menneskjehender.
5 Suna da bakuna, amma ba sa magana, idanu, amma ba sa gani;
Dei hev munn, men talar ikkje, dei hev augo, men ser ikkje;
6 suna da kunnuwa, amma ba sa ji, hanci, amma ba sa jin ƙanshi
dei hev øyro, men høyrer ikkje, dei hev nos, men luktar ikkje.
7 suna da hannuwa, amma ba sa iya taɓa kome, ƙafafu, amma ba sa iya tafiya; ba sa iya ce wani abu da maƙogwaronsu.
Med sine hender grip dei ikkje, med sine føter gjeng dei ikkje, dei hev ikkje mål i strupen.
8 Masu yinsu za su zama kamar su, haka kuma zai kasance da duk wanda ya dogara da su.
Som desse er, vert dei som lagar deim, alle som set si lit til deim.
9 Ya gidan Isra’ila, ku dogara ga Ubangiji, shi ne mai taimakonsu da garkuwarsu.
Israel, lit på Herren! Han er deira hjelp og skjold.
10 Ya gidan Haruna, ku dogara ga Ubangiji, shi ne mai taimakonsu da garkuwarsu.
Arons hus, lit på Herren! Han er deira hjelp og skjold.
11 Ku da kuke tsoronsa, ku dogara ga Ubangiji, shi ne mai taimakonsu da garkuwarsu.
De som ottast Herren, lit på Herren! Han er deira hjelp og skjold.
12 Ubangiji yakan tuna da mu zai kuma albarkace mu. Zai albarkace gidan Isra’ila, zai albarkace gidan Haruna,
Herren kom oss i hug, han skal velsigna, han skal velsigna Israels hus, han skal velsigna Arons hus,
13 zai albarkace waɗanda suke tsoron Ubangiji, manya da ƙanana duka.
han skal velsigna deim som ottast Herren, dei små med dei store.
14 Bari Ubangiji yă sa ku ƙaru, da ku da’ya’yanku.
Herren late dykk auka, dykk og dykkar born!
15 Bari Ubangiji yă albarkace ku, shi Mahalicci sama da ƙasa.
Velsigna er de av Herren, han som skapte himmel og jord.
16 Saman sammai na Ubangiji ne, amma ya ba da duniya ga mutum.
Himmelen er himmel for Herren, men jordi hev han gjeve menneskjeborni.
17 Ba matattu ba ne masu yabon Ubangiji, waɗanda suke gangara zuwa wurin da ake shiru;
Dei daude lovar ikkje Herren, ingen av deim som stig ned i stilla.
18 mu ne masu ɗaukaka Ubangiji, yanzu da har abada kuma. Yabi Ubangiji.
Men me skal lova Herren frå no og til æveleg tid. Halleluja!

< Zabura 115 >