< Zabura 114 >
1 Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
När Israel drog ut ur Egypten, Jakobs hus ut ifrån folket med främmande tunga,
2 Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
då vart Juda hans helgedom, Israel hans herradöme.
3 Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
Havet såg det och flydde, Jordan vände tillbaka.
4 duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
Bergen hoppade såsom vädurar, höjderna såsom lamm.
5 Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
Varför flyr du undan, du hav? Du Jordan, varför vänder du tillbaka?
6 ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
I berg, varför hoppen I såsom vädurar, I höjder, såsom lamm?
7 Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
För Herren må du väl bäva, du jord, för Jakobs Guds ansikte,
8 wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.
för honom som förvandlar klippan till en vattenrik sjö, hårda stenen till en vattenkälla.