< Zabura 114 >

1 Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
Wakati Israeli walipotoka Misri, nyumba ya Yakobo kutoka kwa watu wa lugha ngeni,
2 Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
Yuda alifanywa makao matakatifu ya Mungu, Israeli akawa milki yake.
3 Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
Bahari ilitazama ikakimbia, Yordani ulirudi nyuma,
4 duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
milima ilirukaruka kama kondoo dume, vilima kama wana-kondoo.
5 Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
Ee bahari, ni nini kilichokufanya ukakimbia, nawe, ee Yordani, ukarudi nyuma,
6 ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
enyi milima mkarukaruka kama kondoo dume, enyi vilima, kama wana-kondoo?
7 Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
Ee dunia, tetemeka mbele za Bwana, mbele za Mungu wa Yakobo,
8 wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.
aliyegeuza mwamba kuwa dimbwi la maji, mwamba mgumu kuwa chemchemi za maji.

< Zabura 114 >