< Zabura 114 >

1 Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
Israeri akati abuda muIjipiti, imba yaJakobho ichibva kurudzi runo mutauro wokumwe,
2 Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
Judha akava imba tsvene yaMwari, Israeri ushe hwake.
3 Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
Gungwa rakazviona rikatiza, Jorodhani rwakadzokera shure;
4 duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
makomo akakwakuka samakondobwe, zvikomo samakwayana.
5 Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
Haiwa gungwa, wakatizeiko, iwe Jorodhani zvawakadzokera shure,
6 ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
imi makomo zvamakakwakuka samakondobwe, nemi zvikomo, samakwayana?
7 Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
Dedera, iwe nyika pamberi paShe, pamberi paMwari waJakobho,
8 wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.
akashandura dombo rikava dziva, dombo rakaoma rikava matsime emvura.

< Zabura 114 >