< Zabura 114 >

1 Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
Halleluja! Als Israel aus Ägypten auszog, Jakobs Haus aus dem Volk fremder Sprache,
2 Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
da ward Juda sein Heiligtum, Israel sein Herrschaftsgebiet.
3 Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
Das Meer sah es und floh, der Jordan wandte sich rückwärts,
4 duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
die Berge hüpften wie Widder, die Hügel gleichwie Lämmer.
5 Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
Was war dir, o Meer, daß du flohest, dir, Jordan, daß du dich rückwärts wandtest?
6 ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
(Was war euch) ihr Berge, daß ihr hüpftet wie Widder, ihr Hügel gleichwie Lämmer?
7 Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
Vor dem Anblick des Herrn erbebe, du Erde, vor dem Anblick des Gottes Jakobs,
8 wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.
der Felsen wandelt zum Wasserteich, Kieselgestein zum sprudelnden Quell!

< Zabura 114 >