< Zabura 114 >

1 Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
Der Israel drog ud af Ægypten, Jakobs Hus fra et Folk, som havde et fremmed Maal,
2 Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
da blev Juda til hans Helligdom, Israel til hans Herredømme.
3 Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
Havet saa det og flyede; Jordanen vendte om og løb tilbage.
4 duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
Bjergene sprang som Vædre, Højene som unge Lam.
5 Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
Hvad skete dig, du Hav! at du flyede? du Jordan! at du vendte om og løb tilbage?
6 ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
I Bjerge! at I sprang som Vædre? I Høje! som unge Lam?
7 Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
Bæv, o Jord! for Herrens Ansigt, for Jakobs Guds Ansigt;
8 wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.
han, som forvandler Klippen til en vandrig Sø, Flint til et Kildevæld!

< Zabura 114 >