< Zabura 112 >

1 Yabi Ubangiji. Mai albarka ne mutumin da yake tsoron Ubangiji, wanda yakan sami farin ciki mai girma a umarnansa.
Louvado seja Yah! Abençoado é o homem que teme a Iavé, que se deleita muito com seus mandamentos.
2 ’Ya’yansa za su zama manya a ƙasar; tsaran masu aikata gaskiya za su sami albarka.
Sua descendência será poderosa na terra. A geração dos retos será abençoada.
3 Wadata da arziki suna a cikin gidansa, adalcinsa zai dawwama har abada.
Riqueza e riqueza estão em sua casa. Sua retidão perdura para sempre.
4 Ko a cikin duhu haske kan haskaka wa mai aikata gaskiya, mai alheri mai tausayi da kuma mai adalci.
A luz amanhece na escuridão para os verticalmente corretos, graciosos, misericordiosos e justos.
5 Abu mai kyau zai zo masa shi da yake kyauta yake kuma ba da bashi hannu sake, shi da yake yin al’amuransa cikin gaskiya.
Está bem com o homem que lida graciosamente e empresta. Ele manterá sua causa em julgamento.
6 Tabbatacce ba zai taɓa jijjigu ba; za a tuna da mai adalci har abada.
Pois ele nunca será abalado. Os justos serão lembrados para sempre.
7 Ba zai ji tsoron labari marar daɗi ba; zuciyarsa tsayayyiya ce, tana dogara ga Ubangiji.
Ele não terá medo de más notícias. Seu coração está firme, confiando em Yahweh.
8 Zuciyarsa tana da kāriya, ba zai ji tsoro ba; a ƙarshe zai zama mai nasara a kan maƙiyansa.
Seu coração está estabelecido. Ele não terá medo no final, quando vir seus adversários.
9 Ya rarraba kyautansa ga matalauta, adalcinsa zai dawwama har abada; za a ɗaga ƙahonsa sama da bangirma.
Ele se dispersou, ele deu aos pobres. Sua retidão perdura para sempre. Sua buzina será exaltada com honra.
10 Mugun mutum zai gani yă kuma yi fushi, zai ciza haƙora yă kuma lalace; sha’awace-sha’awacen mugaye za su zo ga ƙarshe.
Os ímpios o verão, e ficarão de luto. Ele deve gnash com seus dentes, e derreter. O desejo dos ímpios perecerá.

< Zabura 112 >