< Zabura 112 >

1 Yabi Ubangiji. Mai albarka ne mutumin da yake tsoron Ubangiji, wanda yakan sami farin ciki mai girma a umarnansa.
Dumisani uThixo. Ubusisiwe umuntu owesaba uThixo, othokoza kakhulu ngemilayo yakhe.
2 ’Ya’yansa za su zama manya a ƙasar; tsaran masu aikata gaskiya za su sami albarka.
Abantwabakhe bazaba lamandla elizweni; isizukulwane soqotho sizabusiswa.
3 Wadata da arziki suna a cikin gidansa, adalcinsa zai dawwama har abada.
Inotho lenzuzo kusendlini yakhe, lokulunga kwakhe kumi laphakade.
4 Ko a cikin duhu haske kan haskaka wa mai aikata gaskiya, mai alheri mai tausayi da kuma mai adalci.
Lasebumnyameni kuyavela ukukhanya kwabaqotho, emuntwini olomusa, olesihawu lolungileyo.
5 Abu mai kyau zai zo masa shi da yake kyauta yake kuma ba da bashi hannu sake, shi da yake yin al’amuransa cikin gaskiya.
Ubuhle buzakwehlela kuye ophanayo loweboleka ekhululekile, oqhuba zonke izinto zakhe ngemfanelo.
6 Tabbatacce ba zai taɓa jijjigu ba; za a tuna da mai adalci har abada.
Ngeqiniso kayikunyikinyeka; umuntu olungileyo uzakhunjulwa lanininini.
7 Ba zai ji tsoron labari marar daɗi ba; zuciyarsa tsayayyiya ce, tana dogara ga Ubangiji.
Akayikwesaba imibiko emibi; inhliziyo yakhe ichumile, yethembele kuThixo.
8 Zuciyarsa tana da kāriya, ba zai ji tsoro ba; a ƙarshe zai zama mai nasara a kan maƙiyansa.
Inhliziyo yakhe ikhululekile, akalakwesaba; ekucineni uzakhangela izitha zakhe ngokunqoba.
9 Ya rarraba kyautansa ga matalauta, adalcinsa zai dawwama har abada; za a ɗaga ƙahonsa sama da bangirma.
Uhlakazele izipho zakhe kubayanga ezindaweni zonke, ukulunga kwakhe kumi laphakade; uphondo lwakhe luzaphakanyiselwa phezulu ngenhlonipho.
10 Mugun mutum zai gani yă kuma yi fushi, zai ciza haƙora yă kuma lalace; sha’awace-sha’awacen mugaye za su zo ga ƙarshe.
Umuntu omubi uzakubona lokhu afuthelane, uzagedla amazinyo akhe, acikizeke emzimbeni; izinkanuko zababi zizaphetha ziyize.

< Zabura 112 >