< Zabura 112 >

1 Yabi Ubangiji. Mai albarka ne mutumin da yake tsoron Ubangiji, wanda yakan sami farin ciki mai girma a umarnansa.
Whakamoemititia a Ihowa. Ka hari te tangata e wehi ana i a Ihowa, e aro nui ana ki ana whakahau.
2 ’Ya’yansa za su zama manya a ƙasar; tsaran masu aikata gaskiya za su sami albarka.
Ka nui ona uri ki runga ki te whenua; ka manaakitia te whakatupuranga o te hunga tika.
3 Wadata da arziki suna a cikin gidansa, adalcinsa zai dawwama har abada.
Kei tona whare te rawa, te taonga: ka pumau tonu tona tika, ake ake.
4 Ko a cikin duhu haske kan haskaka wa mai aikata gaskiya, mai alheri mai tausayi da kuma mai adalci.
Ka maea ake te marama i roto i te pouri ki te hunga tika: he atawhai ia, he aroha, he tika.
5 Abu mai kyau zai zo masa shi da yake kyauta yake kuma ba da bashi hannu sake, shi da yake yin al’amuransa cikin gaskiya.
He pono ka whiwhi painga te tangata he atawhai, he ohaoha tana mahi: ka u ana kupu i te whakawakanga.
6 Tabbatacce ba zai taɓa jijjigu ba; za a tuna da mai adalci har abada.
E kore hoki ia e whakangaueuetia ake ake: ka maharatia tonutia te tangata tika ake ake.
7 Ba zai ji tsoron labari marar daɗi ba; zuciyarsa tsayayyiya ce, tana dogara ga Ubangiji.
E kore ia e mataku i te rongo kino: e u ana tona ngakau, e whakawhirinaki ana ki a Ihowa.
8 Zuciyarsa tana da kāriya, ba zai ji tsoro ba; a ƙarshe zai zama mai nasara a kan maƙiyansa.
Ka u tona ngakau, e kore ia e wehi, kia kite ra ano ia i tana i hiahia ai ki ona hoariri.
9 Ya rarraba kyautansa ga matalauta, adalcinsa zai dawwama har abada; za a ɗaga ƙahonsa sama da bangirma.
Kua tuwhaina e ia, kua hoatu ki te hunga rawakore: pumau tonu tona tika ake ake; ka ara tona haona i runga i te kororia.
10 Mugun mutum zai gani yă kuma yi fushi, zai ciza haƙora yă kuma lalace; sha’awace-sha’awacen mugaye za su zo ga ƙarshe.
Ka kite te tangata kino, a ka pouri; ka pakiri ona niho, memeha iho: pirau iho te hiahia o te hunga kino.

< Zabura 112 >