< Zabura 112 >

1 Yabi Ubangiji. Mai albarka ne mutumin da yake tsoron Ubangiji, wanda yakan sami farin ciki mai girma a umarnansa.
E HALELU aku ia Iehova. Pomaikai ke kanaka i makau aku ia Iehova, A lealea nui hoi ma kana mau kauoha.
2 ’Ya’yansa za su zama manya a ƙasar; tsaran masu aikata gaskiya za su sami albarka.
E nui ana auanei kana poe mamo ma ka honua; E pomaikai auanei ka hanauna o ka poe pololei.
3 Wadata da arziki suna a cikin gidansa, adalcinsa zai dawwama har abada.
Aia ma kona hale ka waiwai a me ka ukana; A e mau loa ana no kona pono.
4 Ko a cikin duhu haske kan haskaka wa mai aikata gaskiya, mai alheri mai tausayi da kuma mai adalci.
No ka poe pono, puka mai no ka malamalama mailoko mai o ka pouli; He aloha, he lokomaikai, a he pono kona.
5 Abu mai kyau zai zo masa shi da yake kyauta yake kuma ba da bashi hannu sake, shi da yake yin al’amuransa cikin gaskiya.
O ke kanaka maikai, aloha ae la ia a haawi ae no hoi: Hooponopono no oia i kona mau mea, me ka naauao.
6 Tabbatacce ba zai taɓa jijjigu ba; za a tuna da mai adalci har abada.
Aole ia e kulanalana, a i ke ao pau ole; E hoomanao mau loa ia no hoi ka poe pono.
7 Ba zai ji tsoron labari marar daɗi ba; zuciyarsa tsayayyiya ce, tana dogara ga Ubangiji.
Aole ia e makau i ka lono ana i na mea hewa; Ua onipaa kona naau, me ka hilinai aku ia Iehova.
8 Zuciyarsa tana da kāriya, ba zai ji tsoro ba; a ƙarshe zai zama mai nasara a kan maƙiyansa.
Ua kooia kona naau, aole ia e makau, A ike aku oia i ka mea maluna o kona poe enemi.
9 Ya rarraba kyautansa ga matalauta, adalcinsa zai dawwama har abada; za a ɗaga ƙahonsa sama da bangirma.
Ua lulu aku oia, ua haawi wale i ka poe ilihune, E mau loa ana no kona pono; E hookiekieia kona pepeiaohao me ka hanohano.
10 Mugun mutum zai gani yă kuma yi fushi, zai ciza haƙora yă kuma lalace; sha’awace-sha’awacen mugaye za su zo ga ƙarshe.
E ike mai no ka poe hewa, a huahua; E uwi no kona mau niho a e hehee wale oia: E pau auanei ka mea a ka poe hewa i makemake ai.

< Zabura 112 >