< Zabura 112 >
1 Yabi Ubangiji. Mai albarka ne mutumin da yake tsoron Ubangiji, wanda yakan sami farin ciki mai girma a umarnansa.
Halelujah. Blahoslavený muž, kterýž se bojí Hospodina, a v přikázaních jeho má velikou líbost.
2 ’Ya’yansa za su zama manya a ƙasar; tsaran masu aikata gaskiya za su sami albarka.
Mocné na zemi bude símě jeho, rodina upřímých požehnání dojde.
3 Wadata da arziki suna a cikin gidansa, adalcinsa zai dawwama har abada.
Zboží a bohatství v domě jeho, a spravedlnost jeho zůstává na věky.
4 Ko a cikin duhu haske kan haskaka wa mai aikata gaskiya, mai alheri mai tausayi da kuma mai adalci.
Vzchází ve tmách světlo upřímým, milostivý jest, milosrdný a spravedlivý.
5 Abu mai kyau zai zo masa shi da yake kyauta yake kuma ba da bashi hannu sake, shi da yake yin al’amuransa cikin gaskiya.
Dobrý člověk slitovává se i půjčuje, a řídí své věci s soudem.
6 Tabbatacce ba zai taɓa jijjigu ba; za a tuna da mai adalci har abada.
Nebo nepohne se na věky, v paměti věčné bude spravedlivý.
7 Ba zai ji tsoron labari marar daɗi ba; zuciyarsa tsayayyiya ce, tana dogara ga Ubangiji.
Slyše zlé noviny, nebojí se; stálé jest srdce jeho, a doufá v Hospodina.
8 Zuciyarsa tana da kāriya, ba zai ji tsoro ba; a ƙarshe zai zama mai nasara a kan maƙiyansa.
Utvrzené srdce jeho nebojí se, až i uzří pomstu na svých nepřátelích.
9 Ya rarraba kyautansa ga matalauta, adalcinsa zai dawwama har abada; za a ɗaga ƙahonsa sama da bangirma.
Rozděluje štědře, a dává nuzným; spravedlnost jeho zůstává na věky, roh jeho bude vyvýšen v slávě.
10 Mugun mutum zai gani yă kuma yi fushi, zai ciza haƙora yă kuma lalace; sha’awace-sha’awacen mugaye za su zo ga ƙarshe.
Bezbožný vida to, zlobiti se, zuby svými škřipěti a schnouti bude; žádost bezbožníků zahyne.