< Zabura 110 >

1 Ta Dawuda. Zabura ce. Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”
Psalm Davidov. Rekel je Gospod Gospodu mojemu: "Sédi meni na desni, dokler ne denem sovražnikov tvojih nogam tvojim za podnožje."
2 Ubangiji zai fadada ikon sandan mulkinka daga Sihiyona za ka yi mulki a tsakiyar abokan gābanka.
Palico močno tvojo bode poslal Gospod sè Sijona, govoreč: Gospoduj sredi sovražnikov svojih.
3 Rundunarka za su so yin yaƙi a ranarka ta yaƙi. Saye cikin ɗaukaka mai tsarki, daga cikin ciki na safiya za ka karɓi raɓar ƙuruciyarka.
Ljudstvo tvoje je radovoljno o dnevi tvojih čét; v lepih krajih svetosti od materinega telesa bode ti mladosti tvoje rosa.
4 Ubangiji ya rantse ba zai kuma canja zuciyarsa ba, “Kai firist ne har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.”
Prisegel je Gospod, in ne bode se kesal: Ti si duhovnik vekomaj po redu Melhizedekovem."
5 Ubangiji yana a hannun damanka; zai murƙushe sarakuna a ranar fushinsa.
Gospod na desni tvoji potare kralje o dnevi jeze svoje.
6 Zai hukunta al’ummai, yana tarawa gawawwaki yana kuma murƙushe masu mulkin dukan duniya.
Sodil bode narode napolnjujoč z mrliči; razbijal glavo v premnogih krajih.
7 Zai sha daga rafin da yake kusa da hanya; saboda haka zai ɗaga kansa sama.
Iz potoka bode pil na potu, zatorej dvigne glavo.

< Zabura 110 >