< Zabura 110 >

1 Ta Dawuda. Zabura ce. Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”
Reèe Gospod Gospodu mojemu: sjedi meni s desne strane, dok položim neprijatelje tvoje za podnožje nogama tvojima.
2 Ubangiji zai fadada ikon sandan mulkinka daga Sihiyona za ka yi mulki a tsakiyar abokan gābanka.
Skiptar sile daje ti Gospod sa Siona: vladaj sred neprijatelja svojih.
3 Rundunarka za su so yin yaƙi a ranarka ta yaƙi. Saye cikin ɗaukaka mai tsarki, daga cikin ciki na safiya za ka karɓi raɓar ƙuruciyarka.
U dan rata tvojega narod je tvoj gotov u svetoj krasoti. Kao rosa zori iz utrobe, taka je u tebe mladost tvoja.
4 Ubangiji ya rantse ba zai kuma canja zuciyarsa ba, “Kai firist ne har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.”
Gospod se zakleo, i neæe se pokajati: ti si sveštenik dovijeka po redu Melhisedekovu.
5 Ubangiji yana a hannun damanka; zai murƙushe sarakuna a ranar fushinsa.
Gospod je tebi s desne strane. Pobiæe u dan gnjeva svojega careve;
6 Zai hukunta al’ummai, yana tarawa gawawwaki yana kuma murƙushe masu mulkin dukan duniya.
Sudiæe narodima, napuniæe zemlju trupova; satræe glavu na zemlji širokoj.
7 Zai sha daga rafin da yake kusa da hanya; saboda haka zai ɗaga kansa sama.
Iz potoka æe na putu piti, i zato æe podignuti glavu.

< Zabura 110 >