< Zabura 110 >
1 Ta Dawuda. Zabura ce. Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”
David kah Tingtoenglung BOEIPA kah olphong loh ka Boeipa la, “Na thunkha na kho ham khotloeng la ka khueh hilah kai kah bantang benah ngol,” a ti nah.
2 Ubangiji zai fadada ikon sandan mulkinka daga Sihiyona za ka yi mulki a tsakiyar abokan gābanka.
Nang kah sarhi conghol te BOEIPA loh Zion lamkah han thak vetih na thunkha rhoek lakliah a taemrhai ni.
3 Rundunarka za su so yin yaƙi a ranarka ta yaƙi. Saye cikin ɗaukaka mai tsarki, daga cikin ciki na safiya za ka karɓi raɓar ƙuruciyarka.
Na khuehtawn tue vaengah na pilnam loh rhuepomnah hmuencim ah kothoh a khueh vetih, na kah buemtui oila khaw khopo bung khui lamkah nang taengla ha pawk ni.
4 Ubangiji ya rantse ba zai kuma canja zuciyarsa ba, “Kai firist ne har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.”
”Melkhizedek banghui la kumhal duela na khosoih coeng,” tila BOEIPA loh a toemngam coeng dongah kohlawt mahpawh.
5 Ubangiji yana a hannun damanka; zai murƙushe sarakuna a ranar fushinsa.
Na bantang kah ka Boeipa loh a thintoek hnin ah manghai rhoek a phop ni.
6 Zai hukunta al’ummai, yana tarawa gawawwaki yana kuma murƙushe masu mulkin dukan duniya.
Namtom ham lai a tloek vaengah rhok a hmoek vetih diklai pum kah a lu khaw a phop ni.
7 Zai sha daga rafin da yake kusa da hanya; saboda haka zai ɗaga kansa sama.
Long taengkah soklong tui te a ok vetih a lu a pomsang ni.