< Zabura 11 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don busa. Ta Dawuda. A wurin Ubangiji ne nake samun mafaka. Yaya za ku ce mini, “Ka yi firiya kamar tsuntsu zuwa duwatsu.
Agkamangak kenni Yahweh; apay a kunaem kaniak, “Tumayabka a kasla billit nga agturong iti bantay”?
2 Gama duba, mugaye sun tanƙware bakkunansu; sun kuma ɗana kibiyoyinsu don su harbi mutanen kirki a zuciya daga cikin duhu.
Ta kitaem! Insagana dagiti nadangkes dagiti panada. Iti kasipngetan, isaganada nga ibiat dagiti panada a mangipuntiria kadagiti nalinteg ti pusona.
3 Sa’ad da aka tumɓuke tushe, me adali zai iya yi?”
Ta no nadadael dagiti pundasion, anianto ti maaramidan dagiti nalinteg?
4 Ubangiji yana cikin haikalinsa mai tsarki; Ubangiji yana a kursiyinsa a sama. Yana kallon’ya’yan mutane; idanunsa suna bincike su.
Adda ni Yahweh iti nasantoan a templona; kumitkita dagiti matana, suksukimaten dagiti matana dagiti annak dagiti tattao.
5 Ubangiji yana bincike adalai, amma ransa yana ƙi mugaye da masu son rikici.
Agpada a suksukimaten ni Yahweh dagiti nalinteg ken dagiti nadangkes, ngem kagurgurana dagiti mangay-ayat nga agaramid iti kinaranggas.
6 A kan mugaye zai zuba garwashin wuta mai zafi da kuma kibiritu; iska mai zafi zai zama rabonsu.
Pagtudoenna iti dumardarang a beggang ken asufre kadagiti nadangkes; maysanto a makasinit nga angin ti pasetda iti kopana!
7 Gama Ubangiji mai adalci ne, yana ƙaunar gaskiya masu adalci za su ga fuskarsa.
Ta nalinteg ni Yahweh, ken ay-ayatenna ti kinalinteg; makitanto dagiti nalinteg ti rupana.

< Zabura 11 >