< Zabura 109 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura ce. Ya Allah, wanda nake yabo, kada ka yi shiru,
E KE Akua a'u i halelu ai, mai hookuli mai oe;
2 gama mugaye da masu ruɗu sun buɗe bakunansu a kaina; sun yi magana a kaina da harsunan ƙarya.
No ka mea, o ka waha o ka mea hewa, A me ka waha wahahee, ua hamama mai laua e ku e ia'u; Ua olelo ku e mai lakou ia'u, me ke elelo wahahee.
3 Da kalmomin ƙiyayya sun kewaye ni; sun tasar mini ba dalili.
Hoopuni mai lakou ia'u i na olelo huhu; A hakaka mai lakou ia'u me ka hala ole o'u.
4 A maimakon ƙauna sun sāka mini da zargi, amma ni mutum ne mai addu’a.
No ko'u aloha enemi mai lakou ia'u; E pule aku no nae au.
5 Sun sāka mini alheri da mugunta, ƙauna kuma da ƙiyayya.
Hookau mai lakou i ka hewa maluna o'u no ka maikai, A me ka inaina no ko'u aloha.
6 Ka naɗa mugun mutum yă yi hamayya da shi; bari mai zargi yă tsaya a hannun damansa.
E hoonoho oe i ka mea hewa maluna ona; A e hooku mai ia Satana ma kona lima akau.
7 Sa’ad da aka yi masa shari’a, bari a same shi da laifi, bari kuma addu’o’insa su hukunta shi.
Ia ia e hookolokoloia'i, E puka mai no kona hewa, A e lilo no kana pule i mea e hewa'i.
8 Bari kwanakinsa su zama kaɗan; bari wani yă ɗauki wurinsa na shugabanci.
E uuku no kona mau la, E lawe hoi kekahi i kana oihana.
9 Bari’ya’yansa su zama marayu matarsa kuma gwauruwa.
E makua ole auanei kana poe keiki, A e lilo auanei kana wahine i wahinekanemake.
10 Bari’ya’yansa su zama masu yawo suna bara; bari a yi ta koransu daga gidajensu da suke kufai.
E kuewa, e kuewa wale aku no kana poe keiki, a e nonoi wale; E imi wale lakou ma ko lakou wahi neoneo.
11 Bari mai binsa bashi yă ƙwace dukan abin da yake da shi; bari baƙi su washe amfanin aikinsa.
Na ka makee waiwai e kaili wale i kana mau mea a pau, A na na malihini e hao wale i kona waiwai.
12 Bari kada kowa yă yi masa alheri ko yă ji tausayin marayunsa.
Aohe mea nana e hoomau i ka lokomaikai ia ia; Aohe hoi mea aloha i kana mau huahaule.
13 Bari duk zuriyarsa su mutu, a shafe sunayensu daga tsara mai zuwa.
E hookiia kana poe mamo; A ia hanauna aku e holoiia ko lakou inoa.
14 Bari a tuna da laifin kakanninsa a gaban Ubangiji; bari kada a taɓa shafe zunubin mahaifiyarsa.
E hoomanaoia ka hewa o kona poe kupuna imua o Iehova; Aole hoi e kalaia na hewa o kona makuwahine.
15 Bari zunubansu su kasance a gaban Ubangiji kullum, don yă sa a manta da su daga duniya.
E mau loa ana no lakou imua o Iehova; I hookiia ka manao ana ia lakou mai ka honua aku.
16 Gama bai taɓa yin tunanin yin alheri ba, amma ya tsananta wa matalauta da mabukata da kuma masu fid da zuciya har suka mutu.
No ka mea, aole ia i hoomanao e hana i ka lokomaikai, A hoomaau oia i ke kanaka nele, a ilihune hoi, I pepehi oia i ka mea naau ehaeha.
17 Yana jin daɗin la’antarwa, bari yă dawo a kansa; ba ya son sa albarka, bari kada kowa yă sa masa albarka.
Me ia i makemake ai i ka hailiili, pela no e hiki mai ai ia maluna ona; Me ia i makemake ole ai i ka hoomaikai, e mamao loa ia mai ona aku.
18 Ya sa la’antarwa kamar rigarsa; ta shiga cikin jikinsa kamar ruwa, cikin ƙasusuwansa kamar mai.
Kahiko no oia ia ia iho i ka hailiili me he kapa la, E komo no hoi ia iloko o kona opu me he wai la, A e like hoi me ka aila iloko o kona mau iwi.
19 Bari tă zama kamar mayafin da aka ɗaura kewaye da shi, kamar ɗamara da aka ɗaura kewaye da shi har abada.
A e like no auanei ia me he kapa la ia ia, A me ke kaei hoi ana e kaei mau ai.
20 Bari wannan yă zama sakayyar Ubangiji ga masu zargina, ga waɗanda suke mugayen maganganu a kaina.
O keia no ka uku o ko'u poe enemi mai o Iehova mai, A me ko ka poe hoi e olelo ino mai i ko'u uhane.
21 Amma kai, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka yi da ni da kyau saboda sunanka; ta alherin ƙaunarka, ka cece ni.
Aka, e hana mai oe mamuli o'u, e Iehova ka Haku, no kou inoa iho: No ka mea, ua maikai kou lokomaikai, e hoopakele mai ia'u.
22 Gama ni matalauci ne mai bukata kuma, zuciyata kuwa ta yi rauni a cikina.
No ka mea, ua nele, a ua ilihune hoi au, A ua houia ko'u naau iloko ou.
23 Na ɓace kamar inuwar yamma; ana kakkaɓe ni kamar fāra.
Ua hele aku au e like me ke aka i kona auwi ana, Ua kuehuehuia au me he uhini la.
24 Gwiwoyina suna mutuwa saboda azumi; jikina ya rame ba kuma ƙarfi.
Kulanalana ko'u mau kuli no ka hookeai, A hookii no hoi ko'u kino ma ke kelekele.
25 Na zama abin dariya ga masu zargina; sa’ad da suka gan ni, suka kaɗa kawunansu.
Ua lilo wau i mea hoomaewaewa no lakou; Nana mai lakou ia'u, a kunokunou i ko lakou poo.
26 Ka taimake ni, ya Ubangiji Allahna; ka cece ni bisa ga ƙaunarka.
E kokua mai oe ia'u, e Iehova, ko'u Akua; E hoola mai oe ia'u e like me kou lokomaikai ana.
27 Bari su san cewa hannunka ne, cewa kai ne, ya Ubangiji, ka yi shi.
I ike mai hoi lakou, o kou lima keia; O oe hoi e Iehova, ka mea nana i hana ia mea.
28 Za su iya la’anta, amma kai za ka sa albarka; sa’ad da suka tasar za su sha kunya, amma bawanka zai yi farin ciki.
Na lakou e hailiili mai, aka, e hoomaikai mai oe, A ku mai lakou iluna, e hoohilahilaia lakou; Aka, e hoohauoli mai oe i kau kauwa.
29 Masu zargina za su sha kunya za a rufe su da kunya kamar mayafi.
E kahikoia ko'u poe enemi i ka hoopalaimaka, A e uhi no lakou ia lakou iho i ka hilahila me he holoku la.
30 Da bakina zan ɗaukaka Ubangiji sosai; cikin babban taro zan yabe shi.
E mililani nui aka au ia Iehova, ma ko'u waha; A e halelu aku ia ia mawaena o ka lehulehu.
31 Gama yana tsaya a hannun damar mai bukata, don yă cece ransa daga waɗanda suke hukunta shi.
No ka mea, e ku mai auanei oia ma ka lima akau o ka mea hune, E hoopakele i kona uhane mai ka poe hoohewa ia ia.

< Zabura 109 >