< Zabura 108 >
1 Waƙa ce. Zabura ta Dawuda. Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah; zan rera in kuma yi kiɗi da dukan raina.
Inhliziyo yami iqinile, Nkulunkulu. Ngizahlabelela ngitshotshe, ngitsho udumo lwami!
2 Ku farka, garaya da molo! Zan farkar da rana.
Vukani gubhu lwezintambo lechacho! Ngizavusa ukusa.
3 Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai cikin mutane.
Ngizakudumisa, Nkosi, phakathi kwabantu, ngihlabele indumiso kuwe phakathi kwezizwe.
4 Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai; amincinka ya kai sarari.
Ngoba umusa wakho mkhulu phezu kwamazulu, leqiniso lakho lifika emayezini.
5 A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai, bari kuma ɗaukakarka ta kasance a bisa dukan duniya.
Phakama, Nkulunkulu, ngaphezu kwamazulu, lobukhosi bakho phezu komhlaba wonke.
6 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
Ukuze abathandekayo bakho bakhululwe; sindisa ngesandla sakho sokunene, ungiphendule.
7 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Ciki nasara zan raba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
UNkulunkulu ukhulumile ebungcweleni bakhe. Ngizathaba, ngiyabe iShekema, ngilinganise isihotsha seSukothi.
8 Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne; Efraim shi hulan kwanona, Yahuda ne sandana na sarauta.
Ngeyami iGileyadi, ngowami uManase, loEfrayimi ungamandla ekhanda lami, uJuda ungumnikumthetho wami.
9 Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirari cikin nasara.”
UMowabi ungumganu wami wokugezela; phezu kukaEdoma ngizaphosela inyathela lami; phezu kweFilisti ngizamemeza ngokunqoba.
10 Wa zai kawo ni birni mai katanga? Wa zai jagorance ni zuwa Edom?
Ngubani ozangisa emzini oqinileyo? Ngubani ozangiholela eEdoma?
11 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
Kawusilahlanga yini, Nkulunkulu; kawuphumanga, Nkulunkulu, lamabutho ethu?
12 Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
Siphe usizo ekuhlupheni, ngoba luyize uncedo lomuntu.
13 Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.
KuNkulunkulu sizakwenza ngobuqhawe, ngoba yena uzanyathelela phansi izitha zethu.