< Zabura 108 >

1 Waƙa ce. Zabura ta Dawuda. Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah; zan rera in kuma yi kiɗi da dukan raina.
Nyanyian. Mazmur Daud. Aku percaya teguh, ya Allah, aku mau menyanyi dan memuji Engkau. Hai bangunlah, jiwaku!
2 Ku farka, garaya da molo! Zan farkar da rana.
Hai bangunlah, gambus dan kecapi! Aku mau membangunkan fajar.
3 Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai cikin mutane.
TUHAN, aku mau bersyukur kepada-Mu di antara bangsa-bangsa. Kuingin menyanyikan pujian bagi-Mu di antara umat manusia.
4 Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai; amincinka ya kai sarari.
Sebab kasih-Mu besar sampai ke langit dan kesetiaan-Mu sampai ke awan-awan.
5 A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai, bari kuma ɗaukakarka ta kasance a bisa dukan duniya.
Ya Allah, tunjukkanlah keagungan-Mu di langit, dan kemuliaan-Mu di seluruh bumi.
6 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
Selamatkanlah kami dengan kuasa-Mu, jawablah doa kami, supaya orang-orang yang Kaukasihi diselamatkan.
7 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Ciki nasara zan raba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
Dari kediaman-Nya yang suci Allah berkata, "Aku mau bersorak dan membagi-bagikan tanah Sikhem, Lembah Sukot akan Kuundi.
8 Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne; Efraim shi hulan kwanona, Yahuda ne sandana na sarauta.
Gilead dan Manasye adalah milik-Ku, Efraim topi baja-Ku, dan Yehuda tongkat kerajaan-Ku.
9 Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirari cikin nasara.”
Tapi Moab adalah tempat pembasuhan kaki-Ku; Aku bersorak kemenangan atas Filistea. Kepada Edom Kulemparkan kasut-Ku, sebagai tanda bahwa ia milik-Ku."
10 Wa zai kawo ni birni mai katanga? Wa zai jagorance ni zuwa Edom?
Siapa akan membawa aku ke Edom? Siapa menuntun aku ke kota berkubu itu?
11 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
Ya Allah, tidakkah Engkau ikut bersama kami? Tidakkah Engkau maju bersama tentara kami?
12 Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
Tolonglah kami terhadap musuh, sebab bantuan manusia tidak berguna.
13 Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.
Bersama Allah, kita akan gagah perkasa; Dialah yang mengalahkan musuh kita.

< Zabura 108 >