< Zabura 108 >
1 Waƙa ce. Zabura ta Dawuda. Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah; zan rera in kuma yi kiɗi da dukan raina.
En Sang. En Salme af David.
2 Ku farka, garaya da molo! Zan farkar da rana.
Mit Hjerte er trøstigt, Gud, mit Hjerte er trøstigt; jeg vil synge og lovprise dig, vaagn op, min Ære!
3 Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai cikin mutane.
Harpe og Citer, vaagn op, jeg vil vække Morgenrøden.
4 Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai; amincinka ya kai sarari.
Jeg vil takke dig, HERRE, blandt Folkeslag, lovprise dig blandt Folkefærd;
5 A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai, bari kuma ɗaukakarka ta kasance a bisa dukan duniya.
thi din Miskundhed naar til Himlen, din Sandhed til Skyerne.
6 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
Løft dig, o Gud, over Himlen, din Herlighed være over al Jorden!
7 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Ciki nasara zan raba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
Til Frelse for dine elskede hjælp med din højre, bønhør os!
8 Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne; Efraim shi hulan kwanona, Yahuda ne sandana na sarauta.
Gud talede i sin Helligdom: »Jeg vil udskifte Sikem med Jubel, udmaale Sukkots Dal;
9 Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirari cikin nasara.”
mit er Gilead, mit er Manasse, Efraim er mit Hoveds Værn, Juda min Herskerstav,
10 Wa zai kawo ni birni mai katanga? Wa zai jagorance ni zuwa Edom?
Moab min Vaskeskaal, paa Edom kaster jeg min Sko, over Filisterland jubler jeg.«
11 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
Hvo bringer mig til den befæstede By, hvo leder mig hen til Edom?
12 Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
Har du ikke, Gud, stødt os fra dig? Du ledsager ej vore Hære.
13 Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.
Giv os dog Hjælp mod Fjenden! Blændværk er Menneskers Støtte. Med Gud skal vi øve vældige Ting, vore Fjender træder han ned!