< Zabura 108 >

1 Waƙa ce. Zabura ta Dawuda. Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah; zan rera in kuma yi kiɗi da dukan raina.
En Sang, en Psalme af David.
2 Ku farka, garaya da molo! Zan farkar da rana.
Trøstigt er mit Hjerte, o Gud! jeg vil synge, jeg vil lege paa Harpe, ogsaa min Ære skal juble.
3 Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai cikin mutane.
Vaagn op, Psalter og Harpe! jeg vil vække Morgenrøden.
4 Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai; amincinka ya kai sarari.
Jeg vil takke dig, Herre! iblandt Folkene og lege paa Harpe for dig iblandt Folkestammer.
5 A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai, bari kuma ɗaukakarka ta kasance a bisa dukan duniya.
Thi din Miskundhed er stor over Himlene og din Sandhed indtil Skyerne.
6 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
Ophøj dig, Gud! over Himlene, og din Ære være over al Jorden!
7 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Ciki nasara zan raba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
Paa det dine elskelige maa udfries, saa frels med din højre Haand og bønhør os!
8 Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne; Efraim shi hulan kwanona, Yahuda ne sandana na sarauta.
Gud har talt i sin Helligdom, jeg vil fryde mig; jeg vil uddele Sikem og opmaale Sukots Dal.
9 Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirari cikin nasara.”
Mig hører Gilead til, mig hører Manasse til, og Efraim er mit Hoveds Værn, Juda er min Herskerstav.
10 Wa zai kawo ni birni mai katanga? Wa zai jagorance ni zuwa Edom?
Moab er mit Vadskefad; jeg vil kaste min Sko til Edom; bryd ud i Jubel over mig, du Filisterland!
11 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
Hvo vil føre mig tilden faste Stad? hvo har ledet mig til Edom?
12 Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
Mon ikke du, Gud, som har forkastet os? og vil du, Gud, ikke uddrage med vore Hære?
13 Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.
Fly os Hjælp af Nød; thi Menneskers Hjælp er Forfængelighed. Ved Gud ville vi vinde Kraft; og han skal nedtræde vore Fjender.

< Zabura 108 >