< Zabura 108 >

1 Waƙa ce. Zabura ta Dawuda. Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah; zan rera in kuma yi kiɗi da dukan raina.
David kah Tingtoeng laa Pathen aw ka lungbuei cikngae la ka hlai vetih ka thangpomnah nen khaw ka tingtoeng ni.
2 Ku farka, garaya da molo! Zan farkar da rana.
Thangp a neh rhotoeng haenghang lamtah khopo ah kai ka haeng lah eh.
3 Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai cikin mutane.
Pilnam rhoek lakliah BOEIPA namah te kan uem saeh lamtah, namtu pawt taengah nang kan tingtoeng eh.
4 Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai; amincinka ya kai sarari.
Na sitlohnah tah vaan lakah sang tih, na oltak loh khomong khaw a puet.
5 A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai, bari kuma ɗaukakarka ta kasance a bisa dukan duniya.
Pathen tah vaan ah, na thangpomnah te diklai pum ah pomsang pai saeh.
6 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
Na lungnah rhoek te pumcum uh van saeh. Na bantang kut neh khang lamtah, kai n'doo lah.
7 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Ciki nasara zan raba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
Pathen loh a hmuencim lamkah, “Ka sundaep vetih, Shekhem te ka boe phoeiah Sukkoth kol ka suem ni.
8 Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne; Efraim shi hulan kwanona, Yahuda ne sandana na sarauta.
Gilead he kai kah tih, Manasseh khaw kai kah. Ephraim khaw ka lu ham lunghim tih, Judah khaw ka taem ni.
9 Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirari cikin nasara.”
Moab tah kai kah tuihluknah am ni. Edom soah ka khokhom ka voeih tih, Philistia te ka yuhui thil.
10 Wa zai kawo ni birni mai katanga? Wa zai jagorance ni zuwa Edom?
Hmuencak khopuei la ulong kai n'khuen eh? Edom la ulong kai m'mawt eh?,” a ti.
11 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
Pathen nang loh kaimih nan hlahpham pawt tih, Pathen namah te kaimih kah caempuei rhoek taengla na pawk moenih a?
12 Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
Hlang kah loeihnah he a poeyoek. Te dongah rhal taengah khaw, kaimih he bomnah m'pae lah.
13 Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.
Pathen neh caem ka tloek uh vetih, ka rhal ka suntlae ni.

< Zabura 108 >