< Zabura 108 >

1 Waƙa ce. Zabura ta Dawuda. Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah; zan rera in kuma yi kiɗi da dukan raina.
O Yuus, y corasonjo esta meton; bae jucanta, magajetja na jucanta alabansa sija yan todo y minalagjo.
2 Ku farka, garaya da molo! Zan farkar da rana.
Fatmata guitala, yan atpa: guajoja na maesa magmatayo taftaf.
3 Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai cikin mutane.
Bae junae jao grasias, Jeova gui entalo y taotao sija: yan jucantaye alabansa, sija gui entalo y nasion sija.
4 Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai; amincinka ya kai sarari.
Sa y dangculon y minaasemo gui san jilo y langet: yan y minagajetmo tinacaja y mapagajes sija.
5 A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai, bari kuma ɗaukakarka ta kasance a bisa dukan duniya.
Nadangculojao, O Yuus, gui jilo y langet: yan y minalagomo gui san jilo todo y tano.
6 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
Para usiña ayo y güinaeyamo manlibre ni y agapa na canaemo, yan opejam.
7 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Ciki nasara zan raba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
Si Yuus ilegña gui sinantosña: Guajo jumagof, guajo jupatte Siquem, yan jumide juyong y bayen Sucot.
8 Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne; Efraim shi hulan kwanona, Yahuda ne sandana na sarauta.
Yyoco Gilaad; iyoco Manases: Efrain locue y minetgot y ilujo; Juda y bastonjo;
9 Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirari cikin nasara.”
Moab y palanganajo anae jufagase adeng sija: y jilo Edom nae juyute y sapatoso: y jilo Filistia nae juagang.
10 Wa zai kawo ni birni mai katanga? Wa zai jagorance ni zuwa Edom?
Jaye uconeyo asta y jalom y fitme na siuda? Jaye uinesgaejonyo asta y jalom Idumea?
11 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
Ti jago, O Yuus, ni y yumute jam? yan jago, O Yuus, ti jumanao yan y inetnon sendalonmame.
12 Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
Naejam linibre gui chinatsaga: sa taesetbe y inayudan y taotao.
13 Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.
As Yuus nae utafanmatatnga: sa güiyaja uguinacha papa y enimiguta.

< Zabura 108 >