< Zabura 107 >
1 Ku yi godiya ga Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
Bosanzola Yawe, pamba te azali malamu, mpe bolingo na Ye ewumelaka seko na seko!
2 Bari fansassu na Ubangiji su faɗa wannan, su da aka fansa daga hannun maƙiyi,
Tika ete bato oyo Yawe asikolaki baloba bongo, ba-oyo akangolaki wuta na maboko ya monguna,
3 su da ya tattara daga ƙasashe, daga gabas da yamma, daga arewa da kudu.
ba-oyo asangisaki wuta na bikolo nyonso, wuta na este, na weste, na nor mpe na sude.
4 Waɗansu sun yi ta yawo a jejin hamada, ba su sami hanya zuwa birnin da za su zauna ba.
Ndambo bazalaki koyengayenga na esobe, na esika oyo ezanga bato, bamonaki te nzela ya engumba epai wapi bakoki kovanda.
5 Sun ji yunwa da ƙishirwa, suka kuma fid da zuciya.
Likolo ya nzala mpe ya posa ya mayi, bakomaki pene ya kokufa.
6 Sa’an nan suka yi kuka ga Ubangiji cikin wahalarsu, ya kuma cece su daga damuwarsu.
Bongo kati na pasi na bango, babelelaki Yawe, mpe akangolaki bango na mitungisi na bango.
7 Ya bishe su ta miƙaƙƙiyar hanya zuwa birnin da za su zauna.
Atambolisaki bango na nzela ya alima mpo ete bakende kovanda kati na engumba.
8 Bari su yi godiya ga Ubangiji saboda ƙaunarsa marar ƙarewa da kuma ayyukansa masu banmamaki saboda mutane,
Tika ete basanzola Yawe mpo na bolingo mpe bikamwa na Ye mpo na bato!
9 gama yana shayar da masu ƙishirwa yana kuma ƙosar da mayunwata da abubuwa masu kyau.
Apesaki mayi epai ya bato oyo bazalaki na posa ya mayi mpe bilei epai ya bato oyo bazalaki na nzala.
10 Waɗansu sun zauna a cikin duhu da kuma zurfin ɓacin rai,’yan kurkuku suna wahala cikin sarƙoƙin ƙarfe,
Bato oyo bazalaki kovanda na bisika ya molili makasi mpe ya molili ya kufa bazalaki ya kokangama na minyoko mpe na minyololo ya bibende,
11 gama sun yi tayarwa a kan maganar Allah suka ƙi shawarar Mafi Ɗaukaka.
pamba te batombokelaki maloba na Nzambe mpe batiolaki mabongisi ya Ye-Oyo-Aleki-Likolo.
12 Saboda haka ya ba da su ga aiki mai wuya; suka yi tuntuɓe, kuma ba mai taimako.
Abukaki lolendo ya mitema na bango na nzela ya misala makasi; bakweyaki, mpe moko te asungaki bango.
13 Sa’an nan suka yi kuka ga Ubangiji cikin wahalarsu, ya kuwa cece su daga damuwarsu.
Kati na pasi na bango, babelelaki Yawe, mpe abikisaki bango na mitungisi na bango.
14 Ya fitar da su daga duhu da zurfin ɓaci rai ya tsintsinke sarƙoƙinsu.
Abimisaki bango wuta na molili makasi mpe na molili ya kufa, mpe abukaki minyololo na bango.
15 Bari su yi godiya ga Ubangiji saboda ƙaunarsa marar ƙarewa da kuma ayyukansa masu banmamaki saboda mutane,
Tika ete basanzola Yawe mpo na bolingo mpe bikamwa na Ye mpo na bato!
16 gama ya farfashe ƙofofin tagulla ya kuma ragargaza ƙyamaren ƙarfe.
Pamba te abukaki bikuke ya bronze mpe akataki bikangelo ya mabende.
17 Waɗansu suka zama wawaye ta wurin hanyoyinsu na tayarwa suka kuwa sha wahala saboda laifofinsu.
Bamosusu bakomaki bazoba mpo na etamboli mabe na bango, mpe bato na pasi, mpo na masumu na bango.
18 Ba su so su ga abinci ba suka kuwa kai bakin mutuwa.
Minoko na bango eyinaki bilei nyonso, mpe bakomaki pene ya bikuke ya kufa.
19 Sa’an nan suka yi kuka ga Ubangiji cikin wahalarsu, ya kuwa cece su daga damuwarsu.
Kati na pasi na bango, babelelaki Yawe, mpe abikisaki bango na mitungisi na bango.
20 Ya ba da umarninsa ya kuma warkar da su ya kuɓutar da su daga kabari.
Atindaki Liloba na Ye mpe abikisaki bango, akangolaki bango wuta na kunda.
21 Bari su yi godiya ga Ubangiji saboda ƙaunarsa marar ƙarewa da kuma ayyukansa masu banmamaki saboda mutane.
Tika ete basanzola Yawe mpo na bolingo mpe bikamwa na Ye mpo na bato!
22 Bari su miƙa hadaya ta godiya su kuma ba da labarin ayyukansa da waƙoƙin farin ciki.
Tika ete babonza bambeka ya kozongisa matondi mpe bapanza sango ya misala na Ye na koganga na esengo!
23 Waɗansu suka yi tafiya a teku cikin jiragen ruwa; su’yan kasuwa ne a manyan ruwaye.
Bato oyo bakendaka mobembo na ebale monene kati na masuwa mpe basalaka mombongo na mayi minene
24 Sun ga ayyukan Ubangiji, ayyukansa masu banmamaki a cikin zurfin teku.
bamonaki misala ya Yawe, mpe bikamwa kati na ebale monene.
25 Gama ya yi magana ya kuma sa iska mai ƙarfi ta tashi ya ɗaga raƙuman ruwa sama.
Alobaki, mpe mopepe makasi eyaki, etombolaki bambonge.
26 Suka hau zuwa sammai suka kuma tsinduma cikin zurfafa; a cikin azabarsu sai ƙarfin halinsu ya karai.
Bazalaki komata kino na likolo mpe kokita kino na se, bazalaki kolemba nzoto kati na pasi.
27 Suka yi tangaɗi suna tuntuɓe kamar bugaggu; suka kuma kai ga ƙarshen dabararsu.
Bazwaki kizunguzungu mpe bakomaki kotenga-tenga lokola bato balangwe masanga, bwanya na bango nyonso elimwaki.
28 Sai suka yi kuka ga Ubangiji cikin wahalarsu, ya kuwa fitar da su daga damuwarsu.
Kati na pasi na bango, babelelaki Yawe mpe abimisaki bango na mitungisi na bango.
29 Ya kwantar da hadiri suka yi tsit; raƙuman ruwan teku suka yi shiru.
Akitisaki mopepe makasi, bambonge ya ebale monene evandaki kimia.
30 Suka yi murna sa’ad da wuri ya kwanta, ya kuma bishe su zuwa inda suka so su kai.
Basepelaki na kimia oyo ezongaki, mpe Nzambe amemaki bango kino na libongo oyo balingaki.
31 Bari su yi godiya ga Ubangiji saboda ƙaunarsa marar ƙarewa da kuma ayyukansa masu banmamaki saboda mutane.
Tika ete basanzola Yawe mpo na bolingo mpe bikamwa na Ye mpo na bato!
32 Bari su ɗaukaka shi cikin taron mutane su kuma yabe shi cikin taron dattawa.
Tika ete banetola Ye kati na lisanga ya bato mpe bakumisa Ye kati na mayangani ya bakambi.
33 Ya mai da koguna suka zama hamada, maɓulɓulai masu gudu suka zama ƙasa mai ƙishirwa,
Akoki kobongola bibale esobe; kobongola bitima mabele ya kokawuka;
34 ƙasa mai amfani kuma suka zama gishiri marar amfani, saboda muguntar waɗanda suka zauna a can.
kobongola mabele oyo ebotaka bambuma mabele ya mungwa likolo ya mabe ya bavandi na yango.
35 Ya mai da hamada ya zama tafkunan ruwa busasshiyar ƙasa kuma zuwa maɓulɓulai masu gudu;
Akoki kobongola esobe liziba; kobongola mabele ya kokawuka bitima.
36 a can ya kai mayunwata su yi zama, ya kuma samo birnin da za su zauna.
Akoki kosala ete bato na nzala bakoma kovanda kuna, batonga engumba oyo bato bakoki kovanda,
37 Suka yi shuka a gonaki suka dasa inabi suka kuma girbe amfani gona;
babwaka bambuma na bilanga mpe balona banzete ya vino oyo ekobota bambuma ebele.
38 ya albarkace su, yawansu kuma ya ƙaru, bai kuwa bar garkunansu suka ragu ba.
Apamboli bango, mpe bakomi ebele; mpe akitisi te motango ya bibwele na bango.
39 Sa’an nan yawansu ya ragu, aka kuma ƙasƙantar da su ta wurin danniya, bala’i da kuma baƙin ciki;
Motango ya bato mosusu ekiti mpe balembi nzoto mpo na minyoko mpe pasi.
40 shi da yake kawo reni a kan manyan mutane ya sa suka yi ta yawo a cikin jejin da ba hanya.
Nzambe asambwisaka bato minene, akotisaka bango na mobulu makasi kino bazanga nzela ya kobimela na pasi.
41 Amma ya fid da mabukata daga wahalarsu ya kuma ƙara iyalansu da tumakinsu.
Kasi akangolaka babola wuta na pasi na bango, mpe asalaka ete babotana ebele kati na bituka na bango lokola etonga ya bameme.
42 Masu yin gaskiya suka gani suka yi farin ciki amma dukan mugaye suka rufe bakunansu.
Tango bato ya sembo bamonaka bongo, basepelaka, kasi bato nyonso ya mabe bakangaka minoko na bango.
43 Duk mai hikima, bari yă ji waɗannan abubuwa yă kuma lura da ƙauna mai girma ta Ubangiji.
Tika ete moto ya bwanya asala keba na makambo wana nyonso mpe akanisa na tina na bolingo ya Yawe!