< Zabura 106 >
1 Yabi Ubangiji. Yi godiya ga Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
KAPINA Ieowa, pwe i me mau, pwe a kalanan pan potopot
2 Wane ne zai furta manyan ayyukan Ubangiji ko yă furta cikakken yabonsa?
Ij me kak inda duen dodok manaman en Ieowa, o ij me kak kapina japwilim a dodok kajapwal?
3 Masu albarka ne waɗanda suke yin adalci, waɗanda kullum suke yin abin da yake daidai.
Meid pai, me kolekol me pun, o me kin wiada me pun anjau karoj!
4 Ka tuna da ni, ya Ubangiji, sa’ad da ka nuna alheri ga mutanenka, ka zo ka taimake ni sa’ad da ka cece su,
Main Ieowa, kom kotin taman ia da duen ar kalanan, me kom kotin inauki on japwilim omui aramaj akan, kajanjanle don kit omui jauaj!
5 don in ji daɗin nasarar zaɓaɓɓunka, don in sami rabo cikin farin cikin al’ummarka in kuma shiga gādonka cikin yin yabo.
Pwe i en kilan pai en japwilim omui pilipildar akan o peren kidar peren en japwilim omui aramaj akan, o kapina ian omui jojo.
6 Mun yi zunubi, kamar yadda kakanninmu suka yi; mun yi ba daidai ba muka kuma aikata mugunta.
Kit ian jam at oko wiadar dip, je wiadar japun, je kawelar kujoned o kapwaiada tiak en me pun kan.
7 Sa’ad da kakanninmu suke a Masar, ba su damu da mu’ujizanka ba; ba su tuna yawan alheranka ba, suka kuma yi tayarwa a teku, Jan Teku.
Jam at akan nan Akipten jota injenoki japwilim omui manaman akan, pwe re jota tamanda omui kalanan lapalap, o re katiwo on me lapalap o ni kailan madau ni jed waitata.
8 Duk da haka ya cece su saboda sunansa, don yă sanar da ikonsa mai girma.
Ari jo, a kotin dore ir ala pweki mar a, pwen kajaleda a manaman.
9 Ya tsawata wa Jan Teku, ya kuwa bushe; ya bi da su ta cikin zurfafa sai ka ce a hamada.
A kotin majani on jed waitata, ap nalanaledier; o a kotin kalua irail waja lol dueta jap tan eu.
10 Ya cece su daga hannun maƙiyi; daga hannun abokin gāba ya fanshe su.
Iduen a kotin dore ir ala jan nan pa en me kailon kin ir, o a kotin jauja ir jan nan pa en imwintiti.
11 Ruwaye suka rufe abokan gābansu; babu ko ɗaya da ya tsira.
Pil kadupaledi arail imwintiti kan, jota amen pitila.
12 Sa’an nan suka gaskata alkawarinsa suka kuma rera yabonsa.
Irail ap kamelele a majan akan, o kaul en kapin on i.
13 Amma nan da nan suka manta abin da ya yi ba su kuwa jira shawararsa ba.
A re pil madan monokelar a wiawia kan, o re jota auiaui a majan.
14 A cikin hamada suka bar sha’awarsu ta mamaye su a ƙasar da babu kome suka gwada Allah.
Irail dire kila inon jued, ap kajonejon. Kot nan jap tan,
15 Sai ya ba su abin da suka roƙa, amma ya aika musu da muguwar cuta.
Ap kotin mueid on injen arail, o kotiki on ir, lol ar lao juedala.
16 A sansani suka ji kishin Musa da kuma Haruna, wanda Ubangiji ya keɓe.
Re ap kanudi on Mojej nan deu’rail, on Aron me jaraui en Ieowa men.
17 Ƙasa ta buɗe ta haɗiye Datan ta binne iyalin Abiram.
Jap ap jar pajan katalala Datan, o pur penan pon pwin en Apiram.
18 Wuta ta ƙuno a cikin mabiyansu; harshen wuta ya cinye mugaye.
O kijiniai eu kamajikada nan pun en arail pwin, umpul en kijiniai eu karonalar me doo jan Kot akan.
19 A Horeb suka yi ɗan maraƙi suka yi wa gunkin zubi daga ƙarfe sujada.
Re wiadar kau pul amen ni Orep, o dairukedi jan mon kilel kold eu.
20 Suka sauke Ɗaukakarsu saboda siffar bijimi, wanda yake cin ciyawa.
O re kawilianeki arail linan kilel en kau ol amen, me kin kankan ra.
21 Suka manta da Allahn da ya cece su, wanda ya aikata manyan abubuwa a Masar,
Re monokelar Kot, arail jaunkamaur, me kotin wiadar dodok lapalap nan Akipten.
22 mu’ujizai a ƙasar Ham ayyukan banrazana a Jan Teku.
O manaman akan nan jap en Am, o men kamajak ni jed waitata.
23 Don haka ya ce zai hallaka su, amma Musa, zaɓaɓɓensa, ya yi godo a gabansa don yă kau da hasalarsa daga hallaka su.
I ap kotin kupukupura, me a pan kame ir ala, ma Mojej japwilim a pilipildar amen jota pan pukoki dip arail, pwen kotiki wei jan japwilim a onion, pwe ren der mela.
24 Sai suka rena ƙasa mai ni’ima; ba su gaskata alkawarinsa ba.
A re mamaleki jap kajelel, o jota kamelele a majan kan.
25 Suka yi gunaguni a tentunansu ba su kuwa yi biyayya da Ubangiji ba.
O re lipaned nan im arail, o jota peiki on majan en Ieowa.
26 Saboda haka ya rantse musu ya kuma ɗaga hannu cewa zai sa su mutu a cikin hamada,
I ap kotin kaula on ir, me a pan kame ir ala nan jap tan.
27 ya sa zuriyarsu su mutu a cikin al’ummai ya kuma watsar da su cikin dukan ƙasashe.
O kadaudok ar en wowokidi nan pun en men liki kan, o kamueit ir pajan nan jap akan.
28 Suka haɗa kai da Ba’al-Feyor suka kuma ci hadayun da aka miƙa wa allolin da ba su da rai;
O re wuki on PalPeor, o kanala kijan mairon en ani mal.
29 suka tsokane Ubangiji ya yi fushi ta wurin mugayen ayyukansu, sai annoba ta ɓarke a cikinsu.
O re kupur jued kin i ar wiawia kan, kalokolok eu ap lel on ir.
30 Amma Finehas ya miƙe tsaye ya ɗauki mataki, sai annobar ta daina.
Pineaj ap kotida, kadeik irail ada, kalokolok ap imwijokalar.
31 An ayana masa wannan a matsayin adalci har zamanai marar matuƙa masu zuwa.
Mepukat me a wadekida ni pun, jan eu kainok lel eu kokolata.
32 A ruwan Meriba suka ba Ubangiji fushi, sai wahala ta zo wa Musa saboda su;
O re kupur juede kin i ni pil en Meripa, i me irail kareki on Mojej apwal laud.
33 saboda sun yi tayarwa a kan Ruhun Allah, har mugayen kalmomi suka fito daga leɓunan Musa.
Pwe re kapataui nen i, ap kotin japunala ekij ni a majan kan.
34 Ba su hallakar da mutanen yadda Ubangiji ya umarce su ba,
Re jota pil kanikiala wei kan, me Ieowa kotin majani on ir.
35 amma suka yi cuɗanya da al’ummai suka ɗauki al’adunsu.
O re dolola men liki kan, o padakki arail tiak kan.
36 Suka yi wa gumakansu sujada, waɗanda suka zama tarko gare su.
O re kaudoki on arail dikedik en ani kan, rap wialar injar arail.
37 Suka miƙa’ya’yansu maza hadaya’yan matansu kuma ga aljanu.
O re maironki on tewil jued akan nairail putak o jeripein kan.
38 Suka zub da jini marar laifi, jinin’ya’yansu maza da mata, waɗanda suka miƙa hadaya ga gumakan Kan’ana, ƙasar kuwa ta ƙazantu ta wurin jininsu.
O re kamelar mal aramaj, iei udan nair putak o jeripein oko, me re maironki on ani mal en Kanaan, a jap o kajamin kila nta.
39 Suka ƙazantar da kansu ta wurin abin da suka yi; ta wurin ayyukansu suka yi karuwanci.
O re kajamine kila pein irail ar wia kan, o nenekki ar dodok jued.
40 Saboda haka Ubangiji ya yi fushi da mutanensa ya ji ƙyamar gādonsa.
Ieowa ap kotin onioni on japwilim a aramaj akan o kotin juedeki japwilim a jojo.
41 Ya miƙa su ga al’ummai, maƙiyansu kuma suka yi mulki a kansu.
A kotin mueid on ir nan pa en men liki kan, o me kailon kin ir, wialar ar kaun.
42 Abokan gābansu suka danne su suka sa su a ƙarƙashin ikonsu.
O ar imwintiti katoutoui ir, o re namenokalar pan pa’rail
43 Sau da yawa ya cece su, amma sun nace su yi tawaye suka kuma lalace cikin zunubinsu.
A kotin dore ir ala pan pak toto, a re duedueta ni ar inon jued o madamadaua, o re malaulau kilar ar japun.
44 Amma ya lura da wahalarsu sa’ad da ya ji kukansu;
A a kotin ireron ar kan kaneraner, ni a kotin ereki ai weriwer.
45 saboda su ya tuna da alkawarinsa kuma daga yawan ƙaunarsa ya ji tausayi.
O a kotin tamanda japwilim a inau, o a kotin kalukila duen a kalanan lapalap.
46 Ya sa aka ji tausayinsu a wurin dukan waɗanda suka kame su.
O a kotin maki on ir mon karoj, me jali irail weier.
47 Ka cece mu, Ubangiji Allahnmu, ka kuma tattara mu daga al’ummai, don mu yi wa sunanka mai tsarki godiya mu kuma ɗaukaka cikin yabonka.
Ieowa at Kot, kom kotin dore kit ala, jan ren men liki kan, pwe kit en danke mar omul jaraui o japwilim ar dodok mau kan.
48 Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, daga madawwami zuwa madawwami. Bari dukan mutane su ce, “Amin!” Yabo ga Ubangiji.
Kapin on Ieowa, Kot en Ijrael, jan maj kokodo o pil kokolata! 0 aramaj karoj en inda: Amen, Aleluia!