< Zabura 106 >

1 Yabi Ubangiji. Yi godiya ga Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
Kasakkung: panuekhoeh BAWIPA teh pholen awh. Oe BAWIPA koe lunghawilawk dei awh. Bangkongtetpawiteh, ama teh ahawi. A lungmanae teh a yungyoe a kangning.
2 Wane ne zai furta manyan ayyukan Ubangiji ko yă furta cikakken yabonsa?
BAWIPA ni a sak e thaonae hah apinimaw a dei thai han. Apinimaw pholennae pueng koung a pholen thai han.
3 Masu albarka ne waɗanda suke yin adalci, waɗanda kullum suke yin abin da yake daidai.
Nâtuek haiyah kalan lah ka tawksak e hoi lannae kâuepkhai e teh, tami yawkahawi e lah ao.
4 Ka tuna da ni, ya Ubangiji, sa’ad da ka nuna alheri ga mutanenka, ka zo ka taimake ni sa’ad da ka cece su,
Oe BAWIPA na rawi e naw e hawinae hah ka hmu thai nahanlah thoseh, na miphun lunghawinae koe ka lunghawi nahan nange râw lah kaawmnaw hoi cungtalah lunghawi nahanelah thoseh,
5 don in ji daɗin nasarar zaɓaɓɓunka, don in sami rabo cikin farin cikin al’ummarka in kuma shiga gādonka cikin yin yabo.
Na taminaw ni a coe awh e na ngaikhainae hah na pahnim hanh lah a. Rungngangnae hoi pâtam haw.
6 Mun yi zunubi, kamar yadda kakanninmu suka yi; mun yi ba daidai ba muka kuma aikata mugunta.
Mintoenaw hoi reirei ka payon awh toe. Yonnae hah ka sak awh teh, hnokathout ka sak awh toe.
7 Sa’ad da kakanninmu suke a Masar, ba su damu da mu’ujizanka ba; ba su tuna yawan alheranka ba, suka kuma yi tayarwa a teku, Jan Teku.
Mintoenaw ni Izip ram vah kângairu hno na sak e hah thaipanuek awh hoeh. na Lungmanae apapnae hai pâkuem awh hoeh. Tuipui paling teng patenghai taran a thaw awh.
8 Duk da haka ya cece su saboda sunansa, don yă sanar da ikonsa mai girma.
Hatei, amae min thaonae bahu hoi duengdoeh na rungngang. A hnosakthainae hoi a thaonae panue sak thai nahane doeh.
9 Ya tsawata wa Jan Teku, ya kuwa bushe; ya bi da su ta cikin zurfafa sai ka ce a hamada.
Tuipui paling hai a yue teh rem a hak. Hottelah ka dungpoung e tui a raka awh teh, kahrawngum vah a hrawi.
10 Ya cece su daga hannun maƙiyi; daga hannun abokin gāba ya fanshe su.
Ama kahmuhmanaw e kut dawk hoi a rungngang teh, tarannaw kut dawk hoi a ratang.
11 Ruwaye suka rufe abokan gābansu; babu ko ɗaya da ya tsira.
Tarannaw hah tui ni koung a muem teh, buet touh hai ka hring e awm hoeh.
12 Sa’an nan suka gaskata alkawarinsa suka kuma rera yabonsa.
Hottelah a lawk hah a yuem awh teh, ama pholen hoi la a sak awh.
13 Amma nan da nan suka manta abin da ya yi ba su kuwa jira shawararsa ba.
A sak awh e hah tang a pahnim awh teh, a noenae hah coe ngai awh hoeh.
14 A cikin hamada suka bar sha’awarsu ta mamaye su a ƙasar da babu kome suka gwada Allah.
Hatei, kahrawngum vah takthai ngainae a len dawkvah, kahrawngum vah Cathut hah a tanouk awh.
15 Sai ya ba su abin da suka roƙa, amma ya aika musu da muguwar cuta.
A hei awh e hah a poe. Hatei, muitha hringnae dawk kamsoenae hah a poe sin.
16 A sansani suka ji kishin Musa da kuma Haruna, wanda Ubangiji ya keɓe.
A roe awhnae koe Mosi hah a ut awh teh, Oe BAWIPA tamikathoung Aron hai a ut awh.
17 Ƙasa ta buɗe ta haɗiye Datan ta binne iyalin Abiram.
Talai ni a pahni a ang teh, Dathan hah a payawp. Abiram e taminaw hah koung a ramuk.
18 Wuta ta ƙuno a cikin mabiyansu; harshen wuta ya cinye mugaye.
Ahnimouh koehoi hmai a tâco teh, tamikathoutnaw hmai koung a kak.
19 A Horeb suka yi ɗan maraƙi suka yi wa gunkin zubi daga ƙarfe sujada.
Horeb vah maitoca meikaphawk hah a sak awh teh, sakhlawn meikaphawk hah a bawk awh.
20 Suka sauke Ɗaukakarsu saboda siffar bijimi, wanda yake cin ciyawa.
Hottelah a bawilennae teh, phovai ka cat e maitotan patetlah a coung sak awh.
21 Suka manta da Allahn da ya cece su, wanda ya aikata manyan abubuwa a Masar,
Izip vah hno kalennaw a sak e hoi,
22 mu’ujizai a ƙasar Ham ayyukan banrazana a Jan Teku.
Ham vah a sak e kângairu hnonaw hoi, tuipuipaling koe e takikatho hno a sak e naw hoi ahnimouh ka rungngangkung Cathut teh a pahnim awh.
23 Don haka ya ce zai hallaka su, amma Musa, zaɓaɓɓensa, ya yi godo a gabansa don yă kau da hasalarsa daga hallaka su.
Hat toteh, a rawi e Mosi ni, a lungkhueknae hah takhoe vaiteh, ahnimanaw raphoe hoeh nahanelah, raphoenae hmuen, a hmalah kangdout hoeh pawiteh, ahnimanaw raphoe han telah a kâcai.
24 Sai suka rena ƙasa mai ni’ima; ba su gaskata alkawarinsa ba.
Hathnukkhu, kahawi e ram teh a pacekpahlek awh teh, a lawk hah yuem ngai awh hoeh.
25 Suka yi gunaguni a tentunansu ba su kuwa yi biyayya da Ubangiji ba.
Amamae rimnaw hah a phuenang sin awh teh, BAWIPA e lawk hah tarawi ngai awh hoeh.
26 Saboda haka ya rantse musu ya kuma ɗaga hannu cewa zai sa su mutu a cikin hamada,
Hatdawkvah, ahnimouh teh kahrawngum vah koung due sak hanelah thoseh,
27 ya sa zuriyarsu su mutu a cikin al’ummai ya kuma watsar da su cikin dukan ƙasashe.
A catounnaw hai miphunlouknaw koe tâkhawng hanelah hoi ram tangkuem kâkapek sak hane thoseh, ahnimae a vang lah thoe a bo.
28 Suka haɗa kai da Ba’al-Feyor suka kuma ci hadayun da aka miƙa wa allolin da ba su da rai;
Ahnimouh teh Peor e Baal hoi a kâkuet awh teh, tami kadout hmalah thueng e hno hah a ca awh.
29 suka tsokane Ubangiji ya yi fushi ta wurin mugayen ayyukansu, sai annoba ta ɓarke a cikinsu.
Hottelah a sak awh e hno ni a lungkhuek sak teh, ahnimouh koe lacik kathout hah a tha pouh.
30 Amma Finehas ya miƙe tsaye ya ɗauki mataki, sai annobar ta daina.
Hatnavah, Phinehas a kangdue teh, lawk a ceng navah lacik teh a roum.
31 An ayana masa wannan a matsayin adalci har zamanai marar matuƙa masu zuwa.
Hothateh, ama lannae lah a yungyoe hoi se pueng dawk, pouk pouh e lah ao.
32 A ruwan Meriba suka ba Ubangiji fushi, sai wahala ta zo wa Musa saboda su;
Meribah tui koehai a lungkhuek sak awh teh, ahnimouh kecu dawk Mosi koe totouh thoebonae teh a pha.
33 saboda sun yi tayarwa a kan Ruhun Allah, har mugayen kalmomi suka fito daga leɓunan Musa.
Mosi e a lungthin a tarawk awh dawkvah, pouk laipalah ahni teh lawk a dei.
34 Ba su hallakar da mutanen yadda Ubangiji ya umarce su ba,
BAWIPA ni a dei e patetlah sak hoeh. Miphunlouknaw raphoe laipalah ao awh.
35 amma suka yi cuɗanya da al’ummai suka ɗauki al’adunsu.
Jentelnaw hoi a kâkalawt awh teh, ahnimae hringnuen hah a kamtu awh.
36 Suka yi wa gumakansu sujada, waɗanda suka zama tarko gare su.
Ahnimae meikaphawk thaw hah a tawk awh. Hothateh ahnimouh hanelah karap doeh.
37 Suka miƙa’ya’yansu maza hadaya’yan matansu kuma ga aljanu.
A capanaw hah thueng nahanelah a poe awh teh, a canunaw hah kahrai koe a poe awh.
38 Suka zub da jini marar laifi, jinin’ya’yansu maza da mata, waɗanda suka miƙa hadaya ga gumakan Kan’ana, ƙasar kuwa ta ƙazantu ta wurin jininsu.
Yon ka tawn hoeh e thi hah a rabawk awh teh, a capanaw hoi a canunaw e thi hoi roeroe vah, Kanaan ram meikaphawk cathut thuengnae lah a hno awh teh, hottelah thipalawng e lahoi ram a khin sak awh.
39 Suka ƙazantar da kansu ta wurin abin da suka yi; ta wurin ayyukansu suka yi karuwanci.
Hottelah a sak awh e hno hoi roeroe a kâkhinsak awh, a sak awh e hoi roeroe a yon awh.
40 Saboda haka Ubangiji ya yi fushi da mutanensa ya ji ƙyamar gādonsa.
Hatdawkvah, BAWIPA lungkhueknae teh a taminaw taran lahoi a kaman teh, a râw lah kaawm e hah a panuet.
41 Ya miƙa su ga al’ummai, maƙiyansu kuma suka yi mulki a kansu.
Ahnimanaw teh Jentel kut dawk a poe teh, a hmuhma e naw ni a uk awh.
42 Abokan gābansu suka danne su suka sa su a ƙarƙashin ikonsu.
A taran ni rep a coungroe awh teh, a kut rahim vah ao awh.
43 Sau da yawa ya cece su, amma sun nace su yi tawaye suka kuma lalace cikin zunubinsu.
Avai moikapap a rungngang toe. Hatei, amamouh khokhannae dawk hoi taran a thaw awh teh, amamae payonnae ni a rahnoum sak awh.
44 Amma ya lura da wahalarsu sa’ad da ya ji kukansu;
Hatei, runae a kâhmo awh toteh a hram awh e ka thai pouh teh, ahnimouh han pouk pouh laipalah awm thai hoeh.
45 saboda su ya tuna da alkawarinsa kuma daga yawan ƙaunarsa ya ji tausayi.
Ahnimouh kecu dawk a lawkkam teh pou a panue teh, a lungmanae apap dawkvah, a pahren awh.
46 Ya sa aka ji tausayinsu a wurin dukan waɗanda suka kame su.
San lah kahrawinaw e lungthin dawk hai ahnimouh a pahren sak.
47 Ka cece mu, Ubangiji Allahnmu, ka kuma tattara mu daga al’ummai, don mu yi wa sunanka mai tsarki godiya mu kuma ɗaukaka cikin yabonka.
Na min kathoung dawk lunghawinae lawk dei hane hoi, na pholennae dawk tânae hmu hanelah, Oe BAWIPA maimae Cathut, na rungngang haw. Jentel miphun thung hoi cungtalah bout na pâkhueng haw.
48 Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, daga madawwami zuwa madawwami. Bari dukan mutane su ce, “Amin!” Yabo ga Ubangiji.
Isarel BAWIPA Cathut teh, a yungyoe hoi a yungyoe totouh, pholen lah awm seh. Tami pueng ni Amen tet naseh. BAWIPA teh pholen awh.

< Zabura 106 >