< Zabura 105 >
1 Ku yi godiya ga Ubangiji, ku kira bisa sunansa; ku sanar a cikin al’ummai abin da ya yi.
Bongani uThixo, memezani ibizo lakhe; lizazise phakathi kwabantu izenzo zakhe
2 Ku rera gare shi, ku rera yabo gare shi; ku faɗa dukan abubuwan mamakin da ya aikata.
Hlabelelani kuye, hlabelelani indumiso kuye; likhulume ngezenzo zakhe zonke ezimangalisayo.
3 Ku ɗaukaka a cikin sunansa mai tsarki; bari zukatan waɗanda suke neman Ubangiji su yi farin ciki.
Jabulani ebizweni lakhe elingcwele; kazithokoze inhliziyo zabo abamdingayo uThixo.
4 Ku sa rai ga Ubangiji da kuma ƙarfinsa; ku nemi fuskarsa kullum.
Dingani uThixo lamandla akhe, limdinge yena njalonjalo.
5 Ku tuna da abubuwan mamakin da ya yi, mu’ujizansa, da kuma hukunce-hukuncen da ya zartar,
Khumbulani izenzo zakhe ezimangalisayo azenzayo, izimangaliso azenzayo, lezahlulelo azikhulumayo,
6 Ya ku zuriyar Ibrahim bawansa, Ya ku’ya’yan Yaƙub, zaɓaɓɓensa.
lina zizukulwane zika-Abhrahama inceku yakhe, lina madodana kaJakhobe, abakhethiweyo bakhe.
7 Shi ne Ubangiji Allahnmu; kuma hukunce-hukuncensa suna a cikin dukan duniya.
UnguThixo uNkulunkulu wethu; izahlulelo zakhe zisemhlabeni wonke.
8 Yana tuna da alkawarinsa har abada, maganar da ya umarta, har tsararraki dubu,
Uyasikhumbula isivumelwano sakhe nini lanini, ilizwi lomlayo wakhe, okwezizukulwane ezizinkulungwane,
9 alkawarin da ya yi da Ibrahim, rantsuwar da ya yi wa Ishaku.
isivumelwano asenza lo-Abhrahama, isifungo asifungayo ku-Isaka.
10 Ya tabbatar da shi ga Yaƙub a matsayin ƙa’ida, Isra’ila a matsayin madawwamin alkawari,
Wakuqinisa lokhu kuJakhobe kwaba yisimiso ku-Israyeli njengesivumelwano saphakade:
11 “Gare ka zan ba da ƙasar Kan’ana a matsayin rabo za ka yi gādo.”
wathi “Ngizalinika ilizwe laseKhenani njengesabelo selifa lenu.”
12 Sa’ad da suke kima kawai, kima sosai, da kuma baƙi a cikinta,
Kwathi besesebalutshwana, bebalutshwana kakhulu, beyizihambi kulo,
13 suka yi ta yawo daga al’umma zuwa al’umma, daga masarauta zuwa wata.
bezula kuzizwe ngezizwe besuka komunye umbuso besiya komunye.
14 Bai bar kowa yă danne su ba; saboda su, ya tsawata wa sarakuna,
Kavumelanga loba ngubani ukubancindezela; wawakhuza amakhosi ngenxa yabo:
15 “Kada ku taɓa shafaffena; kada ku yi wa annabawa lahani.”
“Lingabathinti abagcotshiweyo bami; lingahlukuluzi abaphrofethi bami.”
16 Ya sauko da yunwa a kan ƙasa ya kuma lalace dukan tanadinsu na abinci;
Waletha indlala elizweni wachitha zonke iziphala zokudla;
17 ya kuma aiki mutum a gabansu, Yusuf, da aka sayar a matsayin bawa.
wathumela indoda yabandulela uJosefa owathengiswa waba yisigqili.
18 Suka raunana ƙafafunsa da sarƙa aka sa wuyansa cikin ƙarafa,
Bambhonxula inyawo zakhe ngezibopho, wabotshwa intamo ngezinsimbi,
19 sai abin da ya rigafaɗi ya cika sai da maganar Ubangiji ta tabbatar da shi mai gaskiya.
kwaze kwathi lokho ayekutsho ngaphambili kwagcwaliseka, kwaze kwathi ilizwi likaThixo latshengisa ukuthi wayeqinisile.
20 Sarki ya aika aka kuma sake shi, mai mulkin mutane ya’yantar da shi.
Inkosi yathumela ukuthi akhululwe, umbusi wezizwe wamkhulula.
21 Ya mai da shi shugaban gidansa, mai mulki a bisa dukan abin da ya mallaka,
Wamenza umbusi wendlu yakhe, umbusi wakho konke okwakungokwakhe,
22 don yă umarci sarakunansa yadda ya ga dama yă kuma koya wa dattawa hikima.
ukuqondisa amakhosana akhe njengokubona kwakhe lokufundisa abadala bakhe inhlakanipho.
23 Sa’an nan Isra’ila ya shiga Masar; Yaƙub ya yi zama kamar baƙo a ƙasar Ham.
Kwathi-ke u-Israyeli wayangena eGibhithe; uJakhobe wahlala njengowezizweni elizweni likaHamu.
24 Ubangiji ya mai da mutanensa suka yi ta haihuwa; ya sa suka yi yawa suka fi ƙarfin maƙiyansu,
UThixo wenza abantu bakhe banda kakhulu; wabenza baba banengi kakhulu bandela izitha zabo,
25 waɗanda ya juya zukatansu su ƙi mutanensa don su haɗa baki a kan bayinsa.
kwathi inhliziyo zabo wazenza zazonda abantu bakhe, bakha amacebo amabi ngezinceku zakhe.
26 Ya aiki Musa bawansa, da Haruna, wanda ya zaɓa.
Wathuma uMosi inceku yakhe, lo-Aroni ayebakhethile.
27 Suka yi mu’ujizansa a cikinsu, abubuwan mamakinsa a cikin ƙasar Ham.
Benza iziboniso zakhe ezimangalisayo phakathi kwabo, izimanga zakhe elizweni likaHamu.
28 Ya aiko da duhu ya kuma sa ƙasar tă yi duhu, ba domin sun yi tawaye a kan maganarsa ba?
Wathumela umnyama wenza ilizwe laba mnyama kanti angithi babewahlamukele amazwi akhe?
29 Ya mai da ruwaye suka zama jini, ya sa kifayensu suka mutu.
Waguqula amanzi abo aba ligazi, okwenza inhlanzi zawo zafa.
30 Ƙasarsu ta yi ta fid da kwaɗi, waɗanda suka haura cikin ɗakunan kwana na masu mulkinsu.
Ilizwe labo lanyakazela ngamaxoxo, angena ezindlini zokulala ezababusi babo.
31 Ya yi magana, sai tarin ƙudaje suka fito, cinnaku kuma ko’ina a ƙasar.
Wakhuluma, kwavela umtshitshi wezibawu, lenswintila elizweni labo lonke.
32 Ya mai da ruwan samansu ya zama ƙanƙara, da walƙiya ko’ina a ƙasarsu;
Wenza izulu labo laba yisiqhotho, laba lombane elizweni labo lonke;
33 ya lalace inabinsu da itatuwan ɓaurensu ya ragargaza itatuwan ƙasarsu.
wacakazela phansi amavini abo lemikhiwa, waphundla izihlahla zelizwe labo.
34 Ya yi magana, sai fāri ɗango suka fito, fāran da ba su ƙidayuwa;
Wakhuluma zatheleka izintethe, izintethe ezingelakubalwa;
35 suka cinye kowane abu mai ruwan kore a cikin ƙasarsu, suka cinye amfanin gonarsu
zadla yonke into eluhlaza elizweni labo, zadla izithelo zomhlabathi wabo.
36 Sa’an nan ya karkashe dukan’yan fari a cikin ƙasarsu, nunan fari na dukan mazantakarsu.
Ngemva kwalokho wasebulala amazibulo wonke elizweni labo, izithelo zokuqala zobulisa babo.
37 Ya fitar da Isra’ila, ɗauke da azurfa da zinariya, kuma daga cikin kabilansu babu wani da ya kāsa.
Wamkhupha u-Israyeli, ethwele esisitheka isiliva legolide, kakwaba lamunye phakathi kwezizwana zabo owehlulwa yikufa.
38 Masar ta yi murna sa’ad da suka tafi, saboda tsoron Isra’ila ya fāɗo musu.
IGibhithe yathokoza ngokusuka kwabo, ngoba base bemesaba kubi u-Israyeli.
39 Ya shimfiɗa girgije kamar mayafi, da kuma wuta don ta ba su haske da dare.
Wendlala iyezi lagubuzela, lomlilo ukukhanyisa ebusuku.
40 Suka roƙa, ya kuwa ba su makware ya kuma ƙosar da su da abinci daga sama.
Bacela wabalethela izagwaca, wabasuthisa ngesinkwa sasezulwini.
41 Ya buɗe dutse, sai ruwa ya ɓulɓulo, kamar kogi ya gudu zuwa cikin hamada.
Wavula ilitshe amanzi antshaza; njengomfula ageleza enkangala.
42 Ya tuna da alkawarinsa mai tsarki da ya ba wa bawansa Ibrahim.
Ngoba wakhumbula isithembiso sakhe esingcwele esaphiwa inceku yakhe u-Abhrahama.
43 Ya fitar da mutanensa da farin ciki, zaɓaɓɓunsa da sowa ta farin ciki;
Wabakhupha abantu bakhe ngokuthokoza, abakhethiweyo bakhe ngenhlokomo yentokozo.
44 ya ba su ƙasashen al’ummai, suka kuma sami gādon abin da waɗansu sun sha wahala a kai,
Wabapha amazwe ezizwe, badla ilifa lalokho okwakuginqelwe ngabanye,
45 don su kiyaye farillansa su kuma kiyaye dokokinsa. Yabo ga Ubangiji.
ukuze bagcine iziqondiso zakhe njalo balalele imithetho yakhe. Dumisani uThixo.