< Zabura 105 >

1 Ku yi godiya ga Ubangiji, ku kira bisa sunansa; ku sanar a cikin al’ummai abin da ya yi.
Bawipa venawh zeelnaak awi kqawn unawh taw, ang ming ce khy lah uh; a ik-oeih sai ce thlangphyn a venawh sim sak lah uh.
2 Ku rera gare shi, ku rera yabo gare shi; ku faɗa dukan abubuwan mamakin da ya aikata.
A venawh laa sa unawh taw, am kyihcahnaak laa sa lah uh; kawpoek kyi ik-oeih a sai ce kqawn uh.
3 Ku ɗaukaka a cikin sunansa mai tsarki; bari zukatan waɗanda suke neman Ubangiji su yi farin ciki.
Ang ming ciim boeimang seitaw; Bawipa ak suikhqi ak kawlung taw zeel seh.
4 Ku sa rai ga Ubangiji da kuma ƙarfinsa; ku nemi fuskarsa kullum.
Bawipa ingkaw ak thaawmnaak ce sui u nawhtaw; a haai ce a poepa na sui lah uh.
5 Ku tuna da abubuwan mamakin da ya yi, mu’ujizansa, da kuma hukunce-hukuncen da ya zartar,
Kawpoek kyi ngaihak ik-oeih a saikhqi ingkaw awidengnaak ak kqawn ce sim poe lah uh,
6 Ya ku zuriyar Ibrahim bawansa, Ya ku’ya’yan Yaƙub, zaɓaɓɓensa.
a tyihzawih Abaraham a cadilkhqi aw, amah ing ak tyh Jakob cakhqi aw sim poe lah uh.
7 Shi ne Ubangiji Allahnmu; kuma hukunce-hukuncensa suna a cikin dukan duniya.
Anih taw Bawipa ningnih a Khawsa na awm hy; a awidengnaak taw khawmdek boeih ak khan awh awm hy.
8 Yana tuna da alkawarinsa har abada, maganar da ya umarta, har tsararraki dubu,
A paipi ce kumqui dyna sim poe nawh, ak awipeek ce, cadil naa thong oet dyna sim poe hy,
9 alkawarin da ya yi da Ibrahim, rantsuwar da ya yi wa Ishaku.
Abraham ing ani awk haih paipi ing Isak a venawh awi a taak ce sim khak hy.
10 Ya tabbatar da shi ga Yaƙub a matsayin ƙa’ida, Isra’ila a matsayin madawwamin alkawari,
Ce ak awi ce awitlyh a myihna Jakob a venawh caksak nawh, Israel a venawh kumqui paipi na tahy:
11 “Gare ka zan ba da ƙasar Kan’ana a matsayin rabo za ka yi gādo.”
Kanan qam ce ni pe kawng nyng saw na taham qo amyihna pang kawp ti,” tina hy.
12 Sa’ad da suke kima kawai, kima sosai, da kuma baƙi a cikinta,
Thlangmi ami zawica awh, ak zawica tloek ce, qam khuiawh khin na awm hy,
13 suka yi ta yawo daga al’umma zuwa al’umma, daga masarauta zuwa wata.
phyn pynoet ingkaw pynoet a venawh, qam pynoet ingkaw pynoet a venawh pla khing uhy.
14 Bai bar kowa yă danne su ba; saboda su, ya tsawata wa sarakuna,
U ingawm cekkhqi ce am thekha nak khqi uhy; a mingmih awh sangpahrangkhqi ce toel hy:
15 “Kada ku taɓa shafaffena; kada ku yi wa annabawa lahani.”
Situi ak sypkhqi ve koeh bi kawm uk ti; ka tawnghakhqi awm nganbawh koeh pe qoe qoe kawm uk ti,” tina hy.
16 Ya sauko da yunwa a kan ƙasa ya kuma lalace dukan tanadinsu na abinci;
Ram khuiawh khawseet khawkha pha sak nawh cekkhqi a buh boeih ce hqe pehy;
17 ya kuma aiki mutum a gabansu, Yusuf, da aka sayar a matsayin bawa.
cekkhqi haiawh thlang pynoet – tamnaa na ami zawih Joseph ce tyih pehy.
18 Suka raunana ƙafafunsa da sarƙa aka sa wuyansa cikin ƙarafa,
A khaw awh khawcehkhqi byn pe unawh, a hawng awh thi quikhqi ing khit uhy,
19 sai abin da ya rigafaɗi ya cika sai da maganar Ubangiji ta tabbatar da shi mai gaskiya.
amah ing ak kqawn oepchoeh ce a soep hlan khui, Bawipak awi ing ak thym ce a sim sak hlan dy cemyihna awm hy.
20 Sarki ya aika aka kuma sake shi, mai mulkin mutane ya’yantar da shi.
Sangpahrang ing thlang tyi nawh loet sak hy, thlang kqeng ak ukkung ing anih ce loet sak hy.
21 Ya mai da shi shugaban gidansa, mai mulki a bisa dukan abin da ya mallaka,
Anih ce ipkhui awh boei na ta nawh, a taak ik-oeihkhqi boeih ak khan awh ukkung na tahy,
22 don yă umarci sarakunansa yadda ya ga dama yă kuma koya wa dattawa hikima.
boei capakhqi ce a ngaih amyihna cawngpyi aham ingkaw, a hqamcakhqi cyihnaak cawngpyi aham cemyihna awm sak hy.
23 Sa’an nan Isra’ila ya shiga Masar; Yaƙub ya yi zama kamar baƙo a ƙasar Ham.
Cekcoengawh Israelkhqi ce Izip ram na kun hy; Ham ram awh khin na Jakob ce awm hy.
24 Ubangiji ya mai da mutanensa suka yi ta haihuwa; ya sa suka yi yawa suka fi ƙarfin maƙiyansu,
Bawipa ing ak thlangkhqi ce ak thaih qah sak hy; a qaalkhqi ham khawzah na coeng sak hy,
25 waɗanda ya juya zukatansu su ƙi mutanensa don su haɗa baki a kan bayinsa.
amah ak thlangkhqi sawhnaak aham cekkhqi ak kawlung ce hawi pe nawh, a tyihzawihkhqi ce huhqyt sak hy.
26 Ya aiki Musa bawansa, da Haruna, wanda ya zaɓa.
A tyihzoeih Mosi ingkaw ak thlang tyk Aaqon ce tyi hy.
27 Suka yi mu’ujizansa a cikinsu, abubuwan mamakinsa a cikin ƙasar Ham.
Cekkqawi ing cekkhqing lak awh kawpoek kyi hatnaak ingkaw ngaihak ik-oeih ce Ham qam awh sai pe hy nih.
28 Ya aiko da duhu ya kuma sa ƙasar tă yi duhu, ba domin sun yi tawaye a kan maganarsa ba?
Thannaak ce tyi pe nawh rampum awh khaw than sak hy – kawtih ak awi ce cekkhqi ing am eek pehy na ti nawh nu?
29 Ya mai da ruwaye suka zama jini, ya sa kifayensu suka mutu.
Tuikhqi ce thi na thoeng sak nawh, ngakhqi thih pe sak kang hy.
30 Ƙasarsu ta yi ta fid da kwaɗi, waɗanda suka haura cikin ɗakunan kwana na masu mulkinsu.
A ram khuiawh ta-ukhqi da pe sak nawh a boeikhqi a ihkhunkhqi dyna awm pe sak hy.
31 Ya yi magana, sai tarin ƙudaje suka fito, cinnaku kuma ko’ina a ƙasar.
Awi kqawn pe tlaih bai nawh, pikhqi law pe khung bai hy, a rampum awh hlip hqoeng na be sak hy.
32 Ya mai da ruwan samansu ya zama ƙanƙara, da walƙiya ko’ina a ƙasarsu;
Khawtlan ce qeel na thoeng sak nawh, a rampum awh khaw phla pe sak hy;
33 ya lalace inabinsu da itatuwan ɓaurensu ya ragargaza itatuwan ƙasarsu.
misurkungkhqi ingkaw thaikungkhqi deh pe kanglak nawh a qam khuiawh kaw thingkhqi tluk pe sak boeih hy.
34 Ya yi magana, sai fāri ɗango suka fito, fāran da ba su ƙidayuwa;
Awi kqawn tlaih bai nawh, cawh boeikhqi ce law uhy, noet noeng kaana khamkhawkkhqi ce doem hy;
35 suka cinye kowane abu mai ruwan kore a cikin ƙasarsu, suka cinye amfanin gonarsu
a qam khuiawh kaw thinghah ai pe kanglak nawh dek awh ak cawt tawi a an ai pe kang hy.
36 Sa’an nan ya karkashe dukan’yan fari a cikin ƙasarsu, nunan fari na dukan mazantakarsu.
Cekcoengawh a ram khui awhkaw cakcyk boeih ce him pehy, thlanghqing ak thaihcykkhqi boeih ce him pehy.
37 Ya fitar da Isra’ila, ɗauke da azurfa da zinariya, kuma daga cikin kabilansu babu wani da ya kāsa.
Sui ingkaw ngun phyih sak nawh, Isarel ce cawn sak hy, a pilnam khuiawh tha amak awm pynoet awm am awm hy.
38 Masar ta yi murna sa’ad da suka tafi, saboda tsoron Isra’ila ya fāɗo musu.
Israel a dawngawh cekkhqi ak khan awh kqihnaak a pha a dawngawh, cekkhqi ami ceh awh Izipkhqi amik kaw zeel hy.
39 Ya shimfiɗa girgije kamar mayafi, da kuma wuta don ta ba su haske da dare.
Cekkhqi ak dah aham myi zam sak hy, than awh vangnaak ak pe na mai pehy.
40 Suka roƙa, ya kuwa ba su makware ya kuma ƙosar da su da abinci daga sama.
Cekkhqi ing ami thoeh awh, tytyt pe nawh khan nakaw phaihpi ing ak phoenkhqi phyi pe sak hy.
41 Ya buɗe dutse, sai ruwa ya ɓulɓulo, kamar kogi ya gudu zuwa cikin hamada.
Lungnu awng nawh tui thoeh pe sak hy; kqawng qamkoh awh tuiva a myihna lawng hy.
42 Ya tuna da alkawarinsa mai tsarki da ya ba wa bawansa Ibrahim.
A tyihzawih Abaraham a venawh a peek a awitaak ciim ce sim khak hy.
43 Ya fitar da mutanensa da farin ciki, zaɓaɓɓunsa da sowa ta farin ciki;
Zeel doena ak thlangkhqi ce ceh pyi nawh, ak tyh thlangkhqi ce awmhly khynaak ing hqui a sawi hy;
44 ya ba su ƙasashen al’ummai, suka kuma sami gādon abin da waɗansu sun sha wahala a kai,
thlangphyn khqi a ram ce cekkhqi venawh pehy, thlak chang ing a bi a lawh ce ram ce qo na pang uhy –
45 don su kiyaye farillansa su kuma kiyaye dokokinsa. Yabo ga Ubangiji.
a mingmih ing ak awipeekkhqi ce hquut unawh a cawngpyinaak awikhqi ce ami hquutnaak thai aham cekkhqi ce sai pehy. Bawipa taw kyihcah lah uh.

< Zabura 105 >