< Zabura 105 >
1 Ku yi godiya ga Ubangiji, ku kira bisa sunansa; ku sanar a cikin al’ummai abin da ya yi.
BOEIPA te uem uh lah. A ming te khue uh lah. A khoboe te pilnam rhoek taengah tukkil uh lah.
2 Ku rera gare shi, ku rera yabo gare shi; ku faɗa dukan abubuwan mamakin da ya aikata.
Amah te hlai uh lah. Amah te tingtoeng uh lamtah amah kah khobaerhambae boeih te lolmang taeng uh lah.
3 Ku ɗaukaka a cikin sunansa mai tsarki; bari zukatan waɗanda suke neman Ubangiji su yi farin ciki.
A ming cim neh thangthen uh lamtah, BOEIPA aka tlap rhoek kah a lungbuei tah a kohoe saeh.
4 Ku sa rai ga Ubangiji da kuma ƙarfinsa; ku nemi fuskarsa kullum.
BOEIPA neh amah kah a sarhi te tlap lah. A maelhmai khaw tlap taitu lah.
5 Ku tuna da abubuwan mamakin da ya yi, mu’ujizansa, da kuma hukunce-hukuncen da ya zartar,
A kopoekrhainah a saii neh a ka dongkah laitloeknah bangla anih khobaerhambae khaw,
6 Ya ku zuriyar Ibrahim bawansa, Ya ku’ya’yan Yaƙub, zaɓaɓɓensa.
A sal Abraham tiingan neh a coelh Jakob koca rhoek loh thoelh uh lah.
7 Shi ne Ubangiji Allahnmu; kuma hukunce-hukuncensa suna a cikin dukan duniya.
BOEIPA amah ni mamih kah Pathen coeng. A laitloeknah khaw diklai pum ah om.
8 Yana tuna da alkawarinsa har abada, maganar da ya umarta, har tsararraki dubu,
A paipi tekumhal duela a thoelh dongah cadilcahma thawngkhat ham olka a uen.
9 alkawarin da ya yi da Ibrahim, rantsuwar da ya yi wa Ishaku.
Abraham neh Isaak taengah a saii a olhlo te,
10 Ya tabbatar da shi ga Yaƙub a matsayin ƙa’ida, Isra’ila a matsayin madawwamin alkawari,
Jakob taengah oltlueh la, Israel taengah kumhal paipi la a sut pah.
11 “Gare ka zan ba da ƙasar Kan’ana a matsayin rabo za ka yi gādo.”
Te dongah, “Kanaan kho rhi te na rho la nang taengah kam paek ni,” na ti nah.
12 Sa’ad da suke kima kawai, kima sosai, da kuma baƙi a cikinta,
A hlang kah hlangmi te a sii la om pueng tih, a khuiah bakuep uh.
13 suka yi ta yawo daga al’umma zuwa al’umma, daga masarauta zuwa wata.
Te vaengah namtom taeng lamkah namtom taengla, ram pakhat lamkah pilnam pakhat taengla poengdoe uh.
14 Bai bar kowa yă danne su ba; saboda su, ya tsawata wa sarakuna,
Amih aka hnaemtaek ham hlang khueh pah pawt tih amih kongah manghai rhoek khaw a tluung pah.
15 “Kada ku taɓa shafaffena; kada ku yi wa annabawa lahani.”
Ka koelh soah ben boel lamtah ka tonghma rhoek te thaehuet thil boeh,” a ti nah.
16 Ya sauko da yunwa a kan ƙasa ya kuma lalace dukan tanadinsu na abinci;
Khokha a khue vaengah kho khuiah conghol neh caak boeih te a phae pah.
17 ya kuma aiki mutum a gabansu, Yusuf, da aka sayar a matsayin bawa.
Amih hmai kah a tueih hlang, Joseph te sal bangla a yoih.
18 Suka raunana ƙafafunsa da sarƙa aka sa wuyansa cikin ƙarafa,
A kho te hlong neh a phaep pah uh a hinglu ah thicung loh a toeh.
19 sai abin da ya rigafaɗi ya cika sai da maganar Ubangiji ta tabbatar da shi mai gaskiya.
A olthui a thoeng tue a pha due BOEIPA kah olthui loh ol loh anih te a cil a poe.
20 Sarki ya aika aka kuma sake shi, mai mulkin mutane ya’yantar da shi.
Manghai loh a tah dongah pilnam aka taem loh anih a doek tih a hlah.
21 Ya mai da shi shugaban gidansa, mai mulki a bisa dukan abin da ya mallaka,
Amah im kah boei neh a hnopai boeih aka taemrhai hamla,
22 don yă umarci sarakunansa yadda ya ga dama yă kuma koya wa dattawa hikima.
A hinglu bangla a mangpa rhoek te khoh tih a hamca rhoek te cueih sak ham te a khueh.
23 Sa’an nan Isra’ila ya shiga Masar; Yaƙub ya yi zama kamar baƙo a ƙasar Ham.
Te vaengah Israel loh Egypt la kun tih Jakob loh Ham kho ah bakuep.
24 Ubangiji ya mai da mutanensa suka yi ta haihuwa; ya sa suka yi yawa suka fi ƙarfin maƙiyansu,
Tedae a pilnam te muep a pungtai sak tih a rhal rhoek lakah a yet sak.
25 waɗanda ya juya zukatansu su ƙi mutanensa don su haɗa baki a kan bayinsa.
BOEIPA loh a sal rhoek te rhaithi sak tih, a pilnam aka hmuhuet ham Egypt rhoek kah lungbuei te a maelh pah.
26 Ya aiki Musa bawansa, da Haruna, wanda ya zaɓa.
A sal Moses neh anih ham a coelh Aron te a tueih.
27 Suka yi mu’ujizansa a cikinsu, abubuwan mamakinsa a cikin ƙasar Ham.
Amih rhoi loh Egypt rhoek taengah Boeipa kah miknoek olka a tueng sak rhoi tih, Ham kho ah khaw kopoekrhai hno te a tueng sak rhoi.
28 Ya aiko da duhu ya kuma sa ƙasar tă yi duhu, ba domin sun yi tawaye a kan maganarsa ba?
Khohmuep a tueih tih a hmuep sak dongah Boeipa kah olthui olka te koek uh thai pawh.
29 Ya mai da ruwaye suka zama jini, ya sa kifayensu suka mutu.
A tui te thii la a poeh sak tih a nga khaw a duek sak.
30 Ƙasarsu ta yi ta fid da kwaɗi, waɗanda suka haura cikin ɗakunan kwana na masu mulkinsu.
A kho kah bukak rhoek te a manghai rhoek kah imkhui la a khae sak.
31 Ya yi magana, sai tarin ƙudaje suka fito, cinnaku kuma ko’ina a ƙasar.
Amah loh a uen tih a khorhi tom ah pil neh pilhlip uihli tlung.
32 Ya mai da ruwan samansu ya zama ƙanƙara, da walƙiya ko’ina a ƙasarsu;
Khonal te rhael la a poeh sak tih a kho ah hmaisai hmai la coeng.
33 ya lalace inabinsu da itatuwan ɓaurensu ya ragargaza itatuwan ƙasarsu.
A misur neh a thaibu te khaw a haih pah tih a khorhi kah thing te a khaem pah.
34 Ya yi magana, sai fāri ɗango suka fito, fāran da ba su ƙidayuwa;
A uen bal tih kaisih neh lungang te tae na pawt la halo.
35 suka cinye kowane abu mai ruwan kore a cikin ƙasarsu, suka cinye amfanin gonarsu
Te vaengah a kho kah baelhing boeih a caak tih a khohmuen kah a thaihtae khaw a caak pah.
36 Sa’an nan ya karkashe dukan’yan fari a cikin ƙasarsu, nunan fari na dukan mazantakarsu.
A kho khuikah caming boeih neh a thahuem boeih khuikah a thaihcuek te a ngawn pah.
37 Ya fitar da Isra’ila, ɗauke da azurfa da zinariya, kuma daga cikin kabilansu babu wani da ya kāsa.
Te vaengah amih te cak neh, sui neh ham pawk puei dongah amah koca rhoek khuikah tah paloe pawh.
38 Masar ta yi murna sa’ad da suka tafi, saboda tsoron Isra’ila ya fāɗo musu.
Amih Egypt rhoek te birhihnah loh a vuei tih amih rhoek a nong vaengah a kohoe uh.
39 Ya shimfiɗa girgije kamar mayafi, da kuma wuta don ta ba su haske da dare.
Himbaiyan bangla cingmai a yaal pah tih khoyin ah hmai a vang pah.
40 Suka roƙa, ya kuwa ba su makware ya kuma ƙosar da su da abinci daga sama.
A bih vaengah tanghuem a khuen pah tih vaan kah buh te amih a kum sak.
41 Ya buɗe dutse, sai ruwa ya ɓulɓulo, kamar kogi ya gudu zuwa cikin hamada.
Lungpang a ong vaengah tui ha phuet tih rhamrhae ah tuiva la a long sak te,
42 Ya tuna da alkawarinsa mai tsarki da ya ba wa bawansa Ibrahim.
a sal Abraham taengkah a olkhueh cim te a poek dongah ni.
43 Ya fitar da mutanensa da farin ciki, zaɓaɓɓunsa da sowa ta farin ciki;
A pilnam khaw omngaihnah tamlung a coelh neh a khuen.
44 ya ba su ƙasashen al’ummai, suka kuma sami gādon abin da waɗansu sun sha wahala a kai,
Te vaengah namtu rhoek kah a thakthaenah namtom khohmuen te a paek tih a pang uh te,
45 don su kiyaye farillansa su kuma kiyaye dokokinsa. Yabo ga Ubangiji.
a oltlueh ngaithuen sak ham neh a olkhueng te kueinah sak ham ni. BOEIPA te thangthen lah.