< Zabura 105 >

1 Ku yi godiya ga Ubangiji, ku kira bisa sunansa; ku sanar a cikin al’ummai abin da ya yi.
Hina Godema nodone sia: ma! Ea gasa bagade hou olelema! Ea hamobe amo fifi asi gala huluanema olelema!
2 Ku rera gare shi, ku rera yabo gare shi; ku faɗa dukan abubuwan mamakin da ya aikata.
Hina Godema nodone gesami hea: le ima! Amola liligi noga: idafa Ea hamobe amo adodoma.
3 Ku ɗaukaka a cikin sunansa mai tsarki; bari zukatan waɗanda suke neman Ubangiji su yi farin ciki.
Nini da Ea fi dunuba: le, hahawane nodoma. Amola dunu huluane Ema nodone sia: ne gadobe amo da hahawane nodoma: ma.
4 Ku sa rai ga Ubangiji da kuma ƙarfinsa; ku nemi fuskarsa kullum.
Hina Gode Ea fidima: ne lala masa, amola Ema mae yolele nodonanoma!
5 Ku tuna da abubuwan mamakin da ya yi, mu’ujizansa, da kuma hukunce-hukuncen da ya zartar,
Dilia da Gode Ea hawa: hamosu dunu A: ibalaha: me amola Ya: igobe, Hi ilegele lai, egaga fifi mana. Dilia da Gode Ea musa: degabo hame ba: su hou hamoi amo dawa: ma, amola se imunusa: fofada: su Ea hamoi, amo bu dawa: ma.
6 Ya ku zuriyar Ibrahim bawansa, Ya ku’ya’yan Yaƙub, zaɓaɓɓensa.
7 Shi ne Ubangiji Allahnmu; kuma hukunce-hukuncensa suna a cikin dukan duniya.
Hina Gode da ninia Gode. Ea hamoma: ne sia: i, E da osobo bagade fifi asi huluane ilima sia: i.
8 Yana tuna da alkawarinsa har abada, maganar da ya umarta, har tsararraki dubu,
E da Ea Gousa: su sema hamoi amo eso huluane mae fisili ouligilalumu. E hamomusa: ilegei da fifi manebe 1,000 bobaligila masunu, ilima dialumu.
9 alkawarin da ya yi da Ibrahim, rantsuwar da ya yi wa Ishaku.
E da A: ibalaha: me amola Aisage elama hamomusa: ilegele sia: i, amo E da gagui dialumu.
10 Ya tabbatar da shi ga Yaƙub a matsayin ƙa’ida, Isra’ila a matsayin madawwamin alkawari,
Hina Gode da Ya: igobema eso huluane dialoma: ne gousa: su hamoi.
11 “Gare ka zan ba da ƙasar Kan’ana a matsayin rabo za ka yi gādo.”
E amane ilegele sia: i, “Na da Ga: ina: ne soge dima imunu. Amo soge da di fawane gaguli esalumu.”
12 Sa’ad da suke kima kawai, kima sosai, da kuma baƙi a cikinta,
Gode Ea fi dunu da bagahame galu. Ilia da Ga: ina: ne soge ganodini ga fi dunu agoane ba: i.
13 suka yi ta yawo daga al’umma zuwa al’umma, daga masarauta zuwa wata.
Ilia da soge enoga enogaia udigili lafiadalu. Ilia da fifilai enoga enogaia udigili lafiadalu.
14 Bai bar kowa yă danne su ba; saboda su, ya tsawata wa sarakuna,
Be Gode da ili gaga: iba: le, eno fi da ili hame banenesi. Ili gaga: ma: ne, Gode da eno hina bagade dunu ilima amane sisane i,
15 “Kada ku taɓa shafaffena; kada ku yi wa annabawa lahani.”
“Na ilegei hawa: hamosu dunu, ilima mae se nabasima. Na balofede dunuma, mae digili ba: ma!”
16 Ya sauko da yunwa a kan ƙasa ya kuma lalace dukan tanadinsu na abinci;
Hina Gode da ilia sogega ha: iasi amola ilia ha: i manu logo hedofai dagoi.
17 ya kuma aiki mutum a gabansu, Yusuf, da aka sayar a matsayin bawa.
Be E da dunu ea dio amo Yousefe, (e da udigili hawa: hamomusa: bidi lai) amo ili bisima: ne asunasi.
18 Suka raunana ƙafafunsa da sarƙa aka sa wuyansa cikin ƙarafa,
Ea emo da sia: inega la: gi amola ea galogoa sisiga: le, ouli gisa: gisu ba: i.
19 sai abin da ya rigafaɗi ya cika sai da maganar Ubangiji ta tabbatar da shi mai gaskiya.
E da se nabawane ouesalu amogainini ea musa: ba: la: lusu liligi da dafawane doaga: i dagoi ba: i. Hina Gode Ea sia: da ea ba: la: lusu da dafawane olelei.
20 Sarki ya aika aka kuma sake shi, mai mulkin mutane ya’yantar da shi.
Amalalu, Idibidi hina bagade (e da fifi asi gala bagohame ouligisu) ea se iasu diasu logo doasima: ne sia: i.
21 Ya mai da shi shugaban gidansa, mai mulki a bisa dukan abin da ya mallaka,
E da Yousefe amo Idibidi gamane ouligima: ne sia: i. E da Idibidi soge huluane, ea fawane ouligima: ne sia: i. Yousefe da eagene dunu amola hina bagade
22 don yă umarci sarakunansa yadda ya ga dama yă kuma koya wa dattawa hikima.
Hina bagade ea sia: beba: le, Yousefe da eagene dunu amola hina bagade ea fada: i sia: su dunu huluanema ouligi galu.
23 Sa’an nan Isra’ila ya shiga Masar; Yaƙub ya yi zama kamar baƙo a ƙasar Ham.
Amalalu, Ya: igobe da Idibidi sogega asili, ha: ini fi.
24 Ubangiji ya mai da mutanensa suka yi ta haihuwa; ya sa suka yi yawa suka fi ƙarfin maƙiyansu,
Hina Gode da Ea fi dunuma, mano bagohame i. E da ilima ha lai dunu baligima: ne, gasa bagade Ea fi dunuma i.
25 waɗanda ya juya zukatansu su ƙi mutanensa don su haɗa baki a kan bayinsa.
Hina Gode da hamobeba: le, Idibidi dunu da Gode Ea fi dunuma bagade higasu. Idibidi dunu da Isala: ili dunuma bagadewane ogogosu.
26 Ya aiki Musa bawansa, da Haruna, wanda ya zaɓa.
Amalalu, Gode da Ea ilegei hawa: hamosu dunu Mousese amola Elane ela asunasi.
27 Suka yi mu’ujizansa a cikinsu, abubuwan mamakinsa a cikin ƙasar Ham.
Ela da Gode Ea gasa bagade hou amola musa: hame ba: su hou amo Idibidi soge ganodini hamoi.
28 Ya aiko da duhu ya kuma sa ƙasar tă yi duhu, ba domin sun yi tawaye a kan maganarsa ba?
Gode da Idibidi sogega gasi iasi. Be Idibidi dunu da Ea hamoma: ne sia: i nabawane hame hamoi.
29 Ya mai da ruwaye suka zama jini, ya sa kifayensu suka mutu.
E da ilia hano huluane maga: me a: i asili, menabo huluane bogogia: i.
30 Ƙasarsu ta yi ta fid da kwaɗi, waɗanda suka haura cikin ɗakunan kwana na masu mulkinsu.
Guama da ilia soge huluane nabalesi. Hina bagade ea diasu amolawane guamaga nabalesi.
31 Ya yi magana, sai tarin ƙudaje suka fito, cinnaku kuma ko’ina a ƙasar.
Gode da hamoma: ne sia: beba: le, gagoba: amola mimini da soge huluane ganodini bagadewane wa: le lafia: su.
32 Ya mai da ruwan samansu ya zama ƙanƙara, da walƙiya ko’ina a ƙasarsu;
E da gibu mae iawane, mugene amola ha: ha: na fawane ilia sogega iasi.
33 ya lalace inabinsu da itatuwan ɓaurensu ya ragargaza itatuwan ƙasarsu.
Amoga E da ilia waini efe amola figi ifa amola ifa huluane gugunufinisi dagoi.
34 Ya yi magana, sai fāri ɗango suka fito, fāran da ba su ƙidayuwa;
E da hamoma: ne sia: beba: le, danuba: wa: i osea: i, idimu hamedeidafa, amo ilima asunasi.
35 suka cinye kowane abu mai ruwan kore a cikin ƙasarsu, suka cinye amfanin gonarsu
Ilia da ifalabo amola ha: i manu bugi amo huluane na dagoi.
36 Sa’an nan ya karkashe dukan’yan fari a cikin ƙasarsu, nunan fari na dukan mazantakarsu.
E da Idibidi sosogo fi magobo dunu mano huluane fane lelegei.
37 Ya fitar da Isra’ila, ɗauke da azurfa da zinariya, kuma daga cikin kabilansu babu wani da ya kāsa.
Amalalu, E da Isala: ili dunu gadili oule asi. Ilia da silifa amola gouli gisawene gadili asi. Ilia huluane da dagumui amola gasa bagade ba: i.
38 Masar ta yi murna sa’ad da suka tafi, saboda tsoron Isra’ila ya fāɗo musu.
Idibidi dunu da iliba: le beda: i, amola ili ahoabeba: le hahawane ba: i.
39 Ya shimfiɗa girgije kamar mayafi, da kuma wuta don ta ba su haske da dare.
Gode da Ea fi dunuma mu mobiga dedeboi. Amola gasia hadigima: ne lalu iasi.
40 Suka roƙa, ya kuwa ba su makware ya kuma ƙosar da su da abinci daga sama.
Ilia Ema edegeiba: le, e da ilima aiyei (quail) sio i. E da Hebeneganini, ili sadima: ne, ha: i manu i.
41 Ya buɗe dutse, sai ruwa ya ɓulɓulo, kamar kogi ya gudu zuwa cikin hamada.
E da igi da: iya fabeba: le, hano fudagala: le, musa: le sa: ili, hano bagadewane hafoga: i sogega hano yogo asi.
42 Ya tuna da alkawarinsa mai tsarki da ya ba wa bawansa Ibrahim.
E da musa: Ea hawa: hamosu dunu A: ibalaha: mema hadigi ilegele sia: su, amo bu dawa: i.
43 Ya fitar da mutanensa da farin ciki, zaɓaɓɓunsa da sowa ta farin ciki;
Amaiba: le, e da Ea ilegei fi dunu gadili oule asi. Amola ilia da hahawaneba: le, nodone gesami hea: i amola wele sia: i.
44 ya ba su ƙasashen al’ummai, suka kuma sami gādon abin da waɗansu sun sha wahala a kai,
45 don su kiyaye farillansa su kuma kiyaye dokokinsa. Yabo ga Ubangiji.
Ea fi dunu da Ea sema amo noga: le nabawane hamoma: ne, amola Ea hamoma: ne sia: i amo huluane noga: le fa: no bobogema: ne, E da eno dunu fi ilia soge samogene, Ea fi dunuma i. Amola Ea fi dunu da eno dunu ilia bugili nasu soge gesoama: ne, E da logo doasi. Hina Godema nodoma!

< Zabura 105 >