< Zabura 104 >

1 Yabi Ubangiji, ya raina. Ya Ubangiji Allahna, kana da girma ƙwarai; kana saye da daraja da ɗaukaka.
Dumisa uThixo, Oh mphefumulo wami. Oh Thixo Nkulunkulu wami, umkhulu kakhulu; ugqoke inkazimulo lobukhosi.
2 Ubangiji ya naɗe kansa da haske kamar riga ya shimfiɗa sammai kamar tenti
Uyazigoqela ngokukhanya kungathi njengesivunulo; amazulu uyawelula njengethente
3 ya kafa ginshiƙan ɗakin samansa a kan ruwaye. Ya maido da gizagizai suka zama keken yaƙinsa yana hawa a kan fikafikan iska.
anqumise intungo zezindlu zangaphezulu zilale phezu kwamanzi. Wenza amayezi inqola yakhe yamabhiza, undiza ngezimpiko zomoya.
4 Ya mai da iska suka zama’yan saƙonsa harsunan wuta kuma bayinsa.
Wenza izikhatha zomoya zibe yizithunywa zakhe, amalangabi omlilo izinceku zakhe.
5 Ya kafa duniya a kan tussanta; ba za a iya matsar da ita ba.
Wawugxilisa umhlaba ezisekelweni zawo; ungeke wagudlulwa.
6 Ka rufe ta da zurfi kamar da riga ruwaye sun tsaya a bisa duwatsu.
Wawembesa ngolwandle njengesivunulo; amanzi ema ngaphezu kwezintaba.
7 Amma a tsawatawarka ruwaye suka gudu da jin ƙarar tsawanka suka ruga da gudu;
Kodwa wathi ngokukhwaza amanzi abaleka, ngomsindo wokuduma kwakho asibathela;
8 suka gudu a bisa duwatsu, suka gangara zuwa cikin kwaruruka, zuwa wurin da ka shirya musu.
ageleza phezu kwezintaba, ehlela ezigodini endaweni owamisele kuyo.
9 Ka kafa iyakar da ba a iya tsallakawa; ba za su ƙara rufe duniya ba.
Wamisa umkhawulo angeke aweqe; kasayikubuya awugubuzele njalo umhlaba lanini.
10 Ya sa maɓulɓulai suka zuba ruwa cikin kwaruruka; yana gudu tsakanin duwatsu.
Wenza imithombo impompozele amanzi ezindongeni; ageleza phakathi kwezintaba,
11 Suna ba da ruwa ga dukan namun jeji; jakunan jeji suna kashe ƙishirwansu.
zipha amanzi kuzozonke izinyamazana zeganga; labobabhemi beganga bacitsha lapho ukoma.
12 Tsuntsaye sarari suna sheƙunansu kusa da ruwan; suna rera cikin rassa.
Izinyoni zomoya zakhela eduze kwamanzi; ziyatshiloza phakathi kwezingatsha.
13 Yana wa duwatsu banruwa daga ɗakinsa na sama; ƙasa tana ƙoshiya da amfanin aikinsa.
Uyazithelezela izintaba esezindlini zakhe eziphezulu; umhlaba uyawusuthisa ngezithelo zomsebenzi wakhe.
14 Yana sa ciyawa tă yi girma saboda shanu, tsire-tsire domin mutum ya nome, suna fid da abinci daga ƙasa,
Umilisela inkomo utshani, ahlanyelele abantu bona bahlakule kuzuzakale ukudla emhlabathini:
15 ruwan inabi yakan sa zuciyar mutum tă yi murna, mai kuwa yakan sa fuska tă yi haske, abinci kuma da yake riƙe zuciyarsa.
iwayini elijabulisa inhliziyo yomuntu, amagcobo enza ubuso bakhe bukhazimule, lesinkwa esilulamisa inhliziyo yakhe.
16 Ana yi wa itatuwan Ubangiji banruwa sosai, al’ul na Lebanon da ya shuka.
Izihlahla zikaThixo ziyathelelwa okwaneleyo, imisedari yeLebhanoni ayihlanyelayo.
17 A can tsuntsaye suke sheƙunnansu; shamuwa tana da gidanta a itatuwan fir.
Izinyoni zakhela kuyo izidleke zazo; ingabuzane lakha indlu yalo ezihlahleni zephayini.
18 Manyan duwatsu na awakin jeji ne; tsagaggun duwatsun mafaka ne ga rema.
Izintaba eziphakemeyo ngezamagogo, amawa ayisiphephelo sezimbila.
19 Wata ne ke ƙididdigar lokuta, rana kuma ta san sa’ad da za tă fāɗi.
Inyanga yehlukanisa izibanga zomnyaka, lelanga liyazi ukuthi litshona nini.
20 Ka yi duhu, sai ya zama dare, sai dukan namun jeji a kurmi suka fito a maƙe.
Uletha umnyama, kube sebusuku, lapho zonke izinyamazana zeganga zizingele.
21 Zakoki sun yi ruri sa’ad da suke farauta suna kuma neman abincinsu daga Allah.
Izilwane ziyabhonga zifuna inyama yazo zidinga ukudla kwazo kuNkulunkulu.
22 Rana ta fito, sai suka koma shiru; suka koma suka kwanta a kogwanninsu.
Ilanga liyaphuma, zibe sezicatsha; ziyabuyela ezikhundleni zazo zilale.
23 Mutum yakan tafi aikinsa, zuwa wurin aikinsa har yamma.
Umuntu abe esephuma aye emsebenzini wakhe, ayotshikatshika kuze kube ntambama.
24 Ina misalin yawan aikinka, ya Ubangiji! Cikin hikima ka yi su duka; duniya ta cika da halittunka.
Minengi kanganani imisebenzi yakho, Oh Thixo! Zonke wazenza ngenhlakanipho; umhlaba ugcwele izidalwa zakho.
25 Akwai teku, babba da kuma fāɗi, cike da halittun da suka wuce ƙirga, abubuwa masu rai babba da ƙarami.
Nantuyana ulwandle, uthwaca olungakaya, olunyakazela ngezidalwa ezingelakubalwa izinto eziphilayo ezinkulu lezincinyane.
26 A can jiragen ruwa suna kai komo, kuma dodon ruwan da ka yi, yă yi wasa a can.
Kulapho imikhumbi endenda khona isiyale lale, loleviyathani, isilo owasenza ukuthi sidlale khona.
27 Waɗannan duka suna dogara gare ka don ka ba su abincinsu a daidai lokaci.
Zonke lezi zikhangele kuwe ukuthi uziphe ukudla ngesikhathi esifaneleyo.
28 Sa’ad da ba su da shi, sai su tattara shi; sa’ad da ka buɗe hannunka, sukan ƙoshi da abubuwa masu kyau.
Uthi ungazipha bese zikubuthela ndawonye; uthi ungavula isandla sakho, zisuthiswe ngezinto ezinhle.
29 Sa’ad da ka ɓoye fuskarka, sai su razana; sa’ad da ka ɗauke numfashinsu, sai su mutu su kuma koma ga ƙura.
Uthi ungafihla ubuso bakho zitshaywe luvalo; uthi ungathatha umphefumulo wazo, zife zibuyele othulini.
30 Sa’ad da ka aika da Ruhunka, sai su halittu, su kuma sabunta fuskar duniya.
Uthi ungathumela uMoya wakho zidalwe, uwenze ube muhle umhlaba.
31 Bari ɗaukakar Ubangiji ta dawwama har abada; bari Ubangiji yă yi farin ciki cikin aikinsa,
Sengathi inkazimulo kaThixo ingema lanini; sengathi uThixo angathokoza ngemisebenzi yakhe
32 shi wanda ya dubi duniya, sai ta razana, wanda ya taɓa duwatsu, sai suka yi hayaƙi.
yena okhangela umhlaba uthuthumele, othinta izintaba zithunqe intuthu.
33 Zan rera ga Ubangiji dukan raina; zan rera yabo ga Allahna muddin ina raye.
Ngizahlabelela kuThixo impilo yami yonke; ngizahlabelela indumiso kuNkulunkulu wami lanini nxa ngisaphila.
34 Bari tunanina yă gamshe shi, yayinda nake farin ciki a cikin Ubangiji.
Sengathi iminakano yami ingamthokozisa, ngoba ngiyathokoza kuThixo.
35 Amma bari masu zunubi su ɓace daga duniya mugaye kuma kada a ƙara ganinsu. Yabi Ubangiji, ya raina. Yabi Ubangiji.
Kodwa sengathi izoni zinganyamalala emhlabeni lezigangi zingabe zisaba khona. Dumisa uThixo, Oh Mphefumulo wami. Dumisa uThixo, Oh Mphefumulo wami.

< Zabura 104 >