< Zabura 104 >

1 Yabi Ubangiji, ya raina. Ya Ubangiji Allahna, kana da girma ƙwarai; kana saye da daraja da ɗaukaka.
[I tell] myself that I should praise Yahweh. Yahweh, my God, you are very great! Like a king has on his royal robes [MET], you have honor and majesty/greatness all around you!
2 Ubangiji ya naɗe kansa da haske kamar riga ya shimfiɗa sammai kamar tenti
You [created/caused] light to be like your robe [MET]. You spread out the sky like [a man sets up] a tent.
3 ya kafa ginshiƙan ɗakin samansa a kan ruwaye. Ya maido da gizagizai suka zama keken yaƙinsa yana hawa a kan fikafikan iska.
You made/put your home [in heaven], above the rain clouds in the sky, [like a man puts the] rafters of his house in place [MET]. You made/caused the clouds to be like chariots [to carry you].
4 Ya mai da iska suka zama’yan saƙonsa harsunan wuta kuma bayinsa.
You caused the winds to be [like] your messengers [MET], and flames of fire to be [like] your servants.
5 Ya kafa duniya a kan tussanta; ba za a iya matsar da ita ba.
You placed the world firmly on its foundation so that it can never be moved/shaken.
6 Ka rufe ta da zurfi kamar da riga ruwaye sun tsaya a bisa duwatsu.
[Later], you covered the earth with a flood, like a blanket, with the water that covered the mountains.
7 Amma a tsawatawarka ruwaye suka gudu da jin ƙarar tsawanka suka ruga da gudu;
[But] when you rebuked the water, the oceans receded; your voice spoke like thunder, and then the waters rushed away.
8 suka gudu a bisa duwatsu, suka gangara zuwa cikin kwaruruka, zuwa wurin da ka shirya musu.
Mountains rose up [from the water], and the valleys sank down to the levels that you had determined for them.
9 Ka kafa iyakar da ba a iya tsallakawa; ba za su ƙara rufe duniya ba.
[Then] you set a boundary for the oceans, a boundary that they cannot cross; their water will never again cover the [whole] earth.
10 Ya sa maɓulɓulai suka zuba ruwa cikin kwaruruka; yana gudu tsakanin duwatsu.
You make/cause springs to pour [water] into ravines; their [water] flows down between the mountains.
11 Suna ba da ruwa ga dukan namun jeji; jakunan jeji suna kashe ƙishirwansu.
Those [streams] provide water for all the animals [to drink]; the wild donkeys [drink the water and] are no longer thirsty.
12 Tsuntsaye sarari suna sheƙunansu kusa da ruwan; suna rera cikin rassa.
Birds make their nests alongside [the streams], and they sing among the branches [of the trees].
13 Yana wa duwatsu banruwa daga ɗakinsa na sama; ƙasa tana ƙoshiya da amfanin aikinsa.
From (your home in heaven/the sky) you send rain down on the mountains, and you fill the earth with many good things that you create.
14 Yana sa ciyawa tă yi girma saboda shanu, tsire-tsire domin mutum ya nome, suna fid da abinci daga ƙasa,
You make/cause grass to grow for the cattle [to eat], and you make/cause plants to grow for people. In that way [animals and people] get their food from [what grows in] the soil.
15 ruwan inabi yakan sa zuciyar mutum tă yi murna, mai kuwa yakan sa fuska tă yi haske, abinci kuma da yake riƙe zuciyarsa.
We get [grapes to make] [MTY] wine to [drink and] make us cheerful, and we get [olives to make] [MTY] olive oil to [put on our] skin and cause it to shine, and we get [grain to make] [MTY] bread to give us strength.
16 Ana yi wa itatuwan Ubangiji banruwa sosai, al’ul na Lebanon da ya shuka.
Yahweh, you [send plenty of rain to] water your trees, the cedar [trees] that you planted in Lebanon.
17 A can tsuntsaye suke sheƙunnansu; shamuwa tana da gidanta a itatuwan fir.
Birds make their nests in those [trees]; even storks make their nests in pine/fir trees.
18 Manyan duwatsu na awakin jeji ne; tsagaggun duwatsun mafaka ne ga rema.
High up in the mountains the wild goats live, and hyraxes/badgers live in the crags/crevices in the rocks.
19 Wata ne ke ƙididdigar lokuta, rana kuma ta san sa’ad da za tă fāɗi.
[Yahweh], you made the moon to indicate the times for our festivals, and you made the sun that knows when to go down.
20 Ka yi duhu, sai ya zama dare, sai dukan namun jeji a kurmi suka fito a maƙe.
You bring darkness, and it becomes night, when all the animals in the forest prowl around, [looking for food].
21 Zakoki sun yi ruri sa’ad da suke farauta suna kuma neman abincinsu daga Allah.
At night the young lions roar as they seek their prey, [but] they depend on you to give them food.
22 Rana ta fito, sai suka koma shiru; suka koma suka kwanta a kogwanninsu.
At dawn, they go back to their dens and lie down.
23 Mutum yakan tafi aikinsa, zuwa wurin aikinsa har yamma.
And during the daytime, people go to their work; they work until it is evening.
24 Ina misalin yawan aikinka, ya Ubangiji! Cikin hikima ka yi su duka; duniya ta cika da halittunka.
Yahweh, you have made so many different kinds of things! You were [very] wise as you made them all. The earth is full of the creatures that you [made].
25 Akwai teku, babba da kuma fāɗi, cike da halittun da suka wuce ƙirga, abubuwa masu rai babba da ƙarami.
[We see] the ocean which is very large [DOU]! It is full of many kinds of living creatures, big ones and little ones.
26 A can jiragen ruwa suna kai komo, kuma dodon ruwan da ka yi, yă yi wasa a can.
We see the ships which sail along! We see the huge sea monster, which you made to (splash around/play) in the sea.
27 Waɗannan duka suna dogara gare ka don ka ba su abincinsu a daidai lokaci.
All of those creatures depend on you to give them the food that they need.
28 Sa’ad da ba su da shi, sai su tattara shi; sa’ad da ka buɗe hannunka, sukan ƙoshi da abubuwa masu kyau.
When you give them the food that they need, they gather it. You give them what you have in your hand, and they [eat it and] are satisfied.
29 Sa’ad da ka ɓoye fuskarka, sai su razana; sa’ad da ka ɗauke numfashinsu, sai su mutu su kuma koma ga ƙura.
[But] if you refuse to give food to them, they become terrified. And when you cause them to stop breathing, they die; their bodies [decay and] become soil again.
30 Sa’ad da ka aika da Ruhunka, sai su halittu, su kuma sabunta fuskar duniya.
When you cause newborn creatures to begin to breathe, they start to live; you give new life to all the living creatures on the earth.
31 Bari ɗaukakar Ubangiji ta dawwama har abada; bari Ubangiji yă yi farin ciki cikin aikinsa,
I want the glory of Yahweh to last forever. I want him to rejoice about [all] the things that he has created.
32 shi wanda ya dubi duniya, sai ta razana, wanda ya taɓa duwatsu, sai suka yi hayaƙi.
He causes the earth to shake [just] by looking at it! By [merely] touching the mountains he makes/causes them to pour out fire and smoke!
33 Zan rera ga Ubangiji dukan raina; zan rera yabo ga Allahna muddin ina raye.
I will sing to Yahweh (as long as I live/throughout my entire life). I will praise my God until the day that I die.
34 Bari tunanina yă gamshe shi, yayinda nake farin ciki a cikin Ubangiji.
I want Yahweh to be pleased by all those things that I have thought [about him], because I rejoice about [knowing] him.
35 Amma bari masu zunubi su ɓace daga duniya mugaye kuma kada a ƙara ganinsu. Yabi Ubangiji, ya raina. Yabi Ubangiji.
[But] I desire that sinners will disappear from the earth, so that there will be no more wicked [people]! [But as for] me, I will praise Yahweh! (Praise him/Hallelujah)!

< Zabura 104 >