< Zabura 103 >

1 Ta Dawuda. Yabi Ubangiji, ya raina; dukan abin da yake cikin cikina, yabi sunansa mai tsarki.
E HOOMAIKAI ia Iehova, e kuu uhane, A me kona inoa hoano hoi, e ko loko o'u a pau.
2 Yabi Ubangiji, ya raina, kada kuma ka manta dukan alheransa,
E hoomaikai ia Iehova, e kuu uhane, Aole hoi e hoopoina i kona lokomaikai a pau;
3 wanda yake gafarta dukan zunubai yake kuma warkar da dukan cututtuka,
Ka mea i kala mai i ko'u hala a pau, Ka mea i hoola i kou mau mai a pau;
4 wanda ya fanshi ranka daga rami ya naɗa maka rawani da ƙauna da kuma tausayi,
Ka mea i hoola panai i kou ola mai ka lua mai; Ka mea i kau maluna ou i ka leialii o ka lokomaikai, a me ke aloha:
5 Wanda ya ƙosar da kai da abubuwa masu kyau domin a sabunta ƙuruciyarka kamar na gaggafa.
Ka mea hoomaona i kou uhane i ka maikai; A hoihoiia mai kou wa opiopio, me he aito la.
6 Ubangiji yana aikata adalci da kuma gaskiya ga duk waɗanda aka danne.
Ke hana mai nei o Iehova i ka pololei, A me ka hoopono no ka poe a pau i hooluhiia.
7 Ya sanar da hanyoyinsa wa Musa, ayyukansa ga mutanen Isra’ila.
Hoike mai la oia i kona mau aoao ia Mose, A me kana mau hana mana i na mamo a lseraela.
8 Ubangiji mai tausayi ne da kuma alheri, mai jinkirin fushi, cike da ƙauna.
He lokomaikai o Iehova, he aloha hoi, He lohi ka huhu, a ua nui hoi ke aloha.
9 Ba zai yi ta zargi ba ba kuwa zai yi ta jin fushi har abada ba;
Aole ia e hoomau i ka huhu mai; Aole hoi ia e hookaulua mau loa.
10 ba ya yin da mu gwargwadon zunubanmu ko yă sāka mana bisa ga laifofinmu.
Aole ia i hana mai ia kakou e like me ko kakou hewa. Aole hoi i hoopai mai ia kakou e like me ko kakou hala.
11 Gama kamar yadda sammai suke can bisa duniya, haka girmar ƙaunarsa yake wa masu tsoronsa;
No ka mea, e like me ke kiekie o ka lani maluna o ka honua, Pela no ka nui o kona lokomaikai i ka poe i makau aku ia ia.
12 kamar yadda gabas yake daga yamma, haka ya cire laifofinmu daga gare mu.
E like me ka loihi, mai ka hikina a i ke komohana, Ua hookaawale aku oia i ko kakou hewa mai o kakou aku.
13 Kamar yadda mahaifi yake jin tausayin’ya’yansa, haka Ubangiji yake jin tausayin waɗanda suke tsoronsa;
Me ka makua e aloha ana i kana keiki, Pela no o Iehova e aloha'i i ka poe e makau aku ia ia.
14 gama ya san yadda aka yi mu, ya tuna cewa mu ƙura ne.
No ka mea, ua ike mai oia i ko kakou ano; Ke hoomanao nei no hoi he lepo kakou.
15 Game da mutum dai, kwanakinsa suna kamar ciyawa da suke haɓaka kamar fure a gona;
O na kanaka, ua like ko lakou mau la me ka mauu; Me ka pua hoi o ke kula, pela no kona pua ana.
16 iska kan hura a kansa sai ya ɓace ba a kuwa sāke tuna da inda dā yake.
No ka mea, pa mai la ka makani maluna ona, a ua ole ia; Aole e manao hou mai kona wahi ia ia.
17 Amma daga madawwami zuwa madawwami ƙaunar Ubangiji tana tare da waɗanda suke tsoronsa, adalcinsa kuma tare da’ya’yansu,
Aka, o ka lokomaikai o Iehova, mai kahiko loa mai ia, a mau loa aku no, Maluna o ka poe i makau aku ia ia, A me kona pono hoi, maluna o na keiki a na keiki:
18 tare da waɗanda suke kiyaye alkawarinsa suna kuma tuna su yi biyayya da farillansa.
Maluna hoi o ka poe e malama i kona berita, A me ka poe hoomanao i kana mau kauoha, e hana malaila.
19 Ubangiji ya kafa kursiyinsa a sama, masarautarsa kuwa na mulki a bisa duka.
Ua hoonoho paa o Iehova i kona nohoalii ma ka lani; A noho alii hoi kona aupuni maluna o na mea a pau.
20 Yabi Ubangiji, ku mala’ikunsa, ku jarumawa masu yi masa aiki, waɗanda suke yin biyayya da maganarsa.
E hoomaikai oukou ia Iehova, e kona poe anela, Na mea ikaika loa, a ua hana hoi ma kana mau kauoha, A ua hoolohe i ka leo o kana olelo.
21 Yabi Ubangiji, dukanku rundunarsa ta sama, ku bayinsa waɗanda kuke aikata nufinsa.
E hoomaikai oukou ia Iehova, e kona poe kauwa a pau, Na mea lawelawe nana, a hana hoi i kona makemake.
22 Yabi Ubangiji, dukanku ayyukansa ko’ina a mulkinsa. Yabi Ubangiji, ya raina.
E hoomaikai oukou ia Iehova, e na mea a pau ana i hana'i. Ma na wahi a pau o kona aupuni: E hoomaikai ia Iehova, e kuu uhane.

< Zabura 103 >