< Zabura 102 >
1 Addu’ar mutum mai shan wahala. Sa’ad da ya rasa ƙarfi ya kuma yi makoki a gaban Ubangiji. Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; bari kukata ta neman taimako ta zo gare ka.
Uma Oração dos aflitos, quando ele está sobrecarregado e derrama sua reclamação diante de Yahweh. Hear minha oração, Yahweh! Deixem meu choro chegar até vocês.
2 Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni sa’ad da nake cikin damuwa. Ka juye kunnenka gare ni; sa’ad da na yi kira, ka amsa mini da sauri.
Don não esconda seu rosto de mim no dia da minha angústia. Vire seu ouvido para mim. Responda-me rapidamente no dia em que eu ligar.
3 Gama kwanakina sun ɓace kamar hayaƙi; ƙasusuwana suna ƙuna kamar jan wuta.
Para meus dias, consumir fora como fumaça. Meus ossos estão queimados como uma tocha.
4 Zuciyata ta kamu da ciwo ta kuma bushe kamar ciyawa; na manta in ci abinci.
Meu coração está arruinado como a grama, e murcha, pois esqueci de comer meu pão.
5 Saboda nishina mai ƙarfi na rame na bar ƙasusuwa kawai.
Por causa da voz do meu gemido, meus ossos colam-se à minha pele.
6 Ni kamar mujiyar jeji ne, kamar mujiya a kufai.
Eu sou como um pelicano do deserto. Eu me tornei como uma coruja dos lugares de desperdício.
7 Na kwanta a faɗake; na zama kamar tsuntsun da yake shi kaɗai a kan rufin ɗaki.
Eu assisto, e me tornei como um pardal que está sozinho no topo da casa.
8 Dukan yini abokan gābana suna tsokanata; waɗanda suke mini ba’a suna amfani da sunana yă zama abin la’ana.
Meus inimigos me censuram o dia todo. Aqueles que estão zangados comigo, usam meu nome como uma maldição.
9 Gama ina cin toka a matsayin abincina ina kuma gauraye abin sha nawa da hawaye
Pois eu já comi cinzas como pão, e misturei minha bebida com lágrimas,
10 saboda fushinka mai girma, gama ka ɗaga ni sama ka yar a gefe.
por causa de sua indignação e sua cólera; pois você me pegou e me jogou fora.
11 Kwanakina suna kamar inuwar yamma; na bushe kamar ciyawa.
Meus dias são como uma longa sombra. Eu murchei como a grama.
12 Amma kai, ya Ubangiji, kana zaune a kursiyinka har abada; sunan da ka yi zai dawwama a dukan zamanai.
Mas você, Yahweh, permanecerá para sempre; sua fama perdura para todas as gerações.
13 Za ka tashi ka kuma ji tausayin Sihiyona, gama lokaci ne na nuna alheri gare ta; ƙayyadadden lokacin ya zo.
Você se levantará e terá piedade de Zion, pois é hora de ter piedade dela. Sim, chegou a hora estabelecida.
14 Gama duwatsunta suna da daraja ga bayinka; ƙurarta kawai kan sa su ji tausayi.
Para seus criados, tenha prazer em suas pedras, e tenha piedade de sua poeira.
15 Al’ummai za su ji tsoron sunan Ubangiji, dukan sarakunan duniya za su girmama ɗaukakarka.
Assim as nações temerão o nome de Yahweh, todos os reis da terra, sua glória.
16 Gama Ubangiji zai sāke gina Sihiyona ya kuma bayyana a ɗaukakarsa.
Pois Yahweh construiu Zion. Ele apareceu em sua glória.
17 Zai amsa addu’ar marasa ƙarfi; ba zai ƙyale roƙonsu ba.
Ele respondeu à oração dos indigentes, e não desprezou suas orações.
18 Bari a rubuta wannan don tsara mai zuwa, cewa mutanen da ba a riga an halitta ba za su yabi Ubangiji,
This será escrito para a geração vindoura. Um povo que será criado elogiará o Yah,
19 “Ubangiji ya duba ƙasa daga wurinsa mai tsarki a bisa, daga sama ya hangi duniya,
pois ele olhou para baixo desde a altura de seu santuário. Do céu, Yahweh viu a terra,
20 don yă ji nishe-nishen’yan kurkuku yă kuma saki waɗanda aka yanke musu hukuncin mutuwa.”
para ouvir os gemidos do prisioneiro, para libertar aqueles que estão condenados à morte,
21 Saboda haka za a furta sunan Ubangiji a Sihiyona yabonsa kuma a Urushalima
para que os homens possam declarar o nome de Yahweh em Zion, e seus elogios em Jerusalém,
22 sa’ad da mutane da mulkoki suka tattaru don su yi wa Ubangiji sujada.
quando os povos estão reunidos, os reinos, para servir a Yahweh.
23 Cikin rayuwata, ya karye ƙarfina; ya gajartar da kwanakina.
Ele enfraqueceu minhas forças ao longo do curso. Ele encurtou meus dias.
24 Sai na ce, “Kada ka ɗauke ni a tsakiyar kwanakina, ya Allah; shekarunka suna bi cikin dukan zamanai.
Eu disse: “Meu Deus, não me leve embora no meio dos meus dias. Seus anos são ao longo de todas as gerações.
25 A farkon fari ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
De outrora, você lançou os alicerces da terra. Os céus são o trabalho de suas mãos.
26 Za su hallaka, amma za ka ci gaba; duk za su tsufe kamar riga. Kamar riga za ka canja su za a kuwa zubar da su.
Eles perecerão, mas você perdurará. Sim, todos eles vão se desgastar como uma peça de vestuário. Você os mudará como um manto, e eles serão mudados.
27 Amma kana nan yadda kake, kuma shekarunka ba za su taɓa ƙarewa ba.
Mas você é o mesmo. Seus anos não terão fim.
28 ’Ya’yan bayinka za su zauna a gabanka; zuriyarsu za su kahu a gabanka.”
Os filhos de seus criados continuarão. Seus descendentes serão estabelecidos diante de você”.