< Zabura 102 >

1 Addu’ar mutum mai shan wahala. Sa’ad da ya rasa ƙarfi ya kuma yi makoki a gaban Ubangiji. Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; bari kukata ta neman taimako ta zo gare ka.
Bēdu cilvēka lūgšana, kad tas ir noskumis un savas žēlabas izgāž Tā Kunga priekšā. Ak Kungs, klausi manu lūgšanu, un mana saukšana lai nāk pie Tevis.
2 Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni sa’ad da nake cikin damuwa. Ka juye kunnenka gare ni; sa’ad da na yi kira, ka amsa mini da sauri.
Neapslēp Savu vaigu priekš manis, atgriez Savu ausi pie manis bēdu laikā; tai dienā, kad es saucu, paklausi mani drīz.
3 Gama kwanakina sun ɓace kamar hayaƙi; ƙasusuwana suna ƙuna kamar jan wuta.
Jo manas dienas ir iznīkušas kā dūmi, un mani kauli ir izdeguši kā pagale.
4 Zuciyata ta kamu da ciwo ta kuma bushe kamar ciyawa; na manta in ci abinci.
Mana sirds ir sasista un izkaltusi kā zāle, tā ka es aizmirstu pat savu maizi ēst.
5 Saboda nishina mai ƙarfi na rame na bar ƙasusuwa kawai.
Mani kauli līp pie manas miesas no kaukšanas un nopūšanās.
6 Ni kamar mujiyar jeji ne, kamar mujiya a kufai.
Es esmu tā kā dumpis tuksnesī, es esmu kā apogs (pūce) izpostītās vietās.
7 Na kwanta a faɗake; na zama kamar tsuntsun da yake shi kaɗai a kan rufin ɗaki.
Es esmu nomodā un tāpat kā vientulis putns uz jumta.
8 Dukan yini abokan gābana suna tsokanata; waɗanda suke mini ba’a suna amfani da sunana yă zama abin la’ana.
Mani ienaidnieki mani nievā cauru dienu; kas pret mani trako, tie mani dara par lāsta vārdu.
9 Gama ina cin toka a matsayin abincina ina kuma gauraye abin sha nawa da hawaye
Jo es ēdu pelnus kā maizi un sajaucu savu dzērienu ar asarām,
10 saboda fushinka mai girma, gama ka ɗaga ni sama ka yar a gefe.
Tavas bardzības un dusmības pēc, jo Tu mani esi pacēlis un atkal nogāzis.
11 Kwanakina suna kamar inuwar yamma; na bushe kamar ciyawa.
Manas dienas ir kā ēna pavakarē, un es kalstu kā zāle.
12 Amma kai, ya Ubangiji, kana zaune a kursiyinka har abada; sunan da ka yi zai dawwama a dukan zamanai.
Bet Tu, Kungs, paliec mūžīgi un Tava piemiņa līdz radu radiem.
13 Za ka tashi ka kuma ji tausayin Sihiyona, gama lokaci ne na nuna alheri gare ta; ƙayyadadden lokacin ya zo.
Kaut Tu celtos un apžēlotos par Ciānu, jo jau ir laiks par viņu apžēloties, jo tas nospriestais laiks ir atnācis.
14 Gama duwatsunta suna da daraja ga bayinka; ƙurarta kawai kan sa su ji tausayi.
Jo Tavi kalpi mīļo viņas akmeņus un žēlojās, ka tā guļ pīšļos.
15 Al’ummai za su ji tsoron sunan Ubangiji, dukan sarakunan duniya za su girmama ɗaukakarka.
Tad pagāni bīsies Tā Kunga Vārdu, un visi ķēniņi virs zemes Tavu godību,
16 Gama Ubangiji zai sāke gina Sihiyona ya kuma bayyana a ɗaukakarsa.
Kad Tas Kungs Ciānu uztaisīs un parādīsies Savā godībā.
17 Zai amsa addu’ar marasa ƙarfi; ba zai ƙyale roƙonsu ba.
Viņš griežas pie bēdu ļaužu lūgšanas un nenicina pielūgšanu.
18 Bari a rubuta wannan don tsara mai zuwa, cewa mutanen da ba a riga an halitta ba za su yabi Ubangiji,
Lai tas top uzrakstīts pēcnākamiem, un tie ļaudis, kas vēl taps radīti, slavēs To Kungu.
19 “Ubangiji ya duba ƙasa daga wurinsa mai tsarki a bisa, daga sama ya hangi duniya,
Jo Viņš skatās no Sava svēta augstuma, Tas Kungs lūko no debesīm uz zemi,
20 don yă ji nishe-nishen’yan kurkuku yă kuma saki waɗanda aka yanke musu hukuncin mutuwa.”
Ka Viņš dzird cietumnieku nopūšanos un atsvabina nāves bērnus;
21 Saboda haka za a furta sunan Ubangiji a Sihiyona yabonsa kuma a Urushalima
Ka Tā Kunga vārds top sludināts Ciānā un Viņa slava Jeruzālemē,
22 sa’ad da mutane da mulkoki suka tattaru don su yi wa Ubangiji sujada.
Kad tautas sapulcējās kopā un valstis, Tam Kungam kalpot.
23 Cikin rayuwata, ya karye ƙarfina; ya gajartar da kwanakina.
Bet Viņš ir pazemojis ceļā manu spēku un paīsinājis manas dienas.
24 Sai na ce, “Kada ka ɗauke ni a tsakiyar kwanakina, ya Allah; shekarunka suna bi cikin dukan zamanai.
Es saku: mans Dievs, neņem mani nost pusmūžā. Tavi gadi paliek līdz radu radiem.
25 A farkon fari ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
Senlaikus Tu esi nodibinājis zemi, un debesis ir Tavu roku darbs.
26 Za su hallaka, amma za ka ci gaba; duk za su tsufe kamar riga. Kamar riga za ka canja su za a kuwa zubar da su.
Tās zudīs, bet Tu pastāvēsi; tās sadils visas, kā drēbes; Tu tās pārvērtīsi kā drānas, un tās pārvērtīsies;
27 Amma kana nan yadda kake, kuma shekarunka ba za su taɓa ƙarewa ba.
Bet Tu palieci tas pats, un Tavi gadi nebeigsies.
28 ’Ya’yan bayinka za su zauna a gabanka; zuriyarsu za su kahu a gabanka.”
Tavu kalpu bērni paliks, un viņu dzimums būs pastāvīgs Tavā priekšā.

< Zabura 102 >