< Zabura 102 >
1 Addu’ar mutum mai shan wahala. Sa’ad da ya rasa ƙarfi ya kuma yi makoki a gaban Ubangiji. Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; bari kukata ta neman taimako ta zo gare ka.
En elendigs Bøn, naar han forsmægter og udøser sin Klage for Herrens Ansigt.
2 Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni sa’ad da nake cikin damuwa. Ka juye kunnenka gare ni; sa’ad da na yi kira, ka amsa mini da sauri.
Herre! hør min Bøn og lad mit Raab komme til dig.
3 Gama kwanakina sun ɓace kamar hayaƙi; ƙasusuwana suna ƙuna kamar jan wuta.
Skjul ikke dit Ansigt for mig paa den Dag, jeg er i Angest; bøj dit Øre til mig; paa den Dag jeg paakalder, skynd dig og bønhør mig!
4 Zuciyata ta kamu da ciwo ta kuma bushe kamar ciyawa; na manta in ci abinci.
Thi mine Dage ere gaaede op i Røg, og mine Ben ere brændte som et Brandsted.
5 Saboda nishina mai ƙarfi na rame na bar ƙasusuwa kawai.
Mit Hjerte er rammet og tørret som en Urt; thi jeg har glemt at æde mit Brød.
6 Ni kamar mujiyar jeji ne, kamar mujiya a kufai.
Formedelst mine Klageraab hænge mine Ben ved mit Kød.
7 Na kwanta a faɗake; na zama kamar tsuntsun da yake shi kaɗai a kan rufin ɗaki.
Jeg er bleven lig en Rørdrum i Ørken; jeg er bleven som en Ugle i det øde.
8 Dukan yini abokan gābana suna tsokanata; waɗanda suke mini ba’a suna amfani da sunana yă zama abin la’ana.
Jeg vaager og er bleven som en enlig Spurv paa Taget.
9 Gama ina cin toka a matsayin abincina ina kuma gauraye abin sha nawa da hawaye
Mine Fjender have haanet mig den ganske Dag, de, som rase imod mig, sværge ved mig.
10 saboda fushinka mai girma, gama ka ɗaga ni sama ka yar a gefe.
Thi jeg har tæret Aske som Brød og blandet min Drik med Graad
11 Kwanakina suna kamar inuwar yamma; na bushe kamar ciyawa.
for din Vredens og din Fortørnelses Skyld; thi du løftede mig op og kastede mig bort.
12 Amma kai, ya Ubangiji, kana zaune a kursiyinka har abada; sunan da ka yi zai dawwama a dukan zamanai.
Mine Dage are som en Skygge, der hælder, og jeg tørres som en Urt.
13 Za ka tashi ka kuma ji tausayin Sihiyona, gama lokaci ne na nuna alheri gare ta; ƙayyadadden lokacin ya zo.
Men du, Herre! bliver evindelig, og din Ihukommelse fra Slægt til Slægt.
14 Gama duwatsunta suna da daraja ga bayinka; ƙurarta kawai kan sa su ji tausayi.
Du vil gøre dig rede, du vil forbarme dig over Zion; thi det er paa Tide, at du er den naadig; thi den bestemte Tid er kommen.
15 Al’ummai za su ji tsoron sunan Ubangiji, dukan sarakunan duniya za su girmama ɗaukakarka.
Thi dine Tjenere hænge med Behag ved dens Stene, og de have Medynk med dens Støv.
16 Gama Ubangiji zai sāke gina Sihiyona ya kuma bayyana a ɗaukakarsa.
Og Hedningerne skulle frygte Herrens Navn, og alle Kongerne paa Jorden din Ære;
17 Zai amsa addu’ar marasa ƙarfi; ba zai ƙyale roƙonsu ba.
thi Herren har bygget Zion og har ladet sig se i sin Herlighed.
18 Bari a rubuta wannan don tsara mai zuwa, cewa mutanen da ba a riga an halitta ba za su yabi Ubangiji,
Han har vendt sit Ansigt til den enliges Bøn og ikke foragtet deres Bøn.
19 “Ubangiji ya duba ƙasa daga wurinsa mai tsarki a bisa, daga sama ya hangi duniya,
Dette skal skrives for den kommende Slægt; og det Folk, som skabes, skal love Herren.
20 don yă ji nishe-nishen’yan kurkuku yă kuma saki waɗanda aka yanke musu hukuncin mutuwa.”
Thi han saa ned fra sin Helligdoms Højsæde; Herren saa fra Himmelen til Jorden
21 Saboda haka za a furta sunan Ubangiji a Sihiyona yabonsa kuma a Urushalima
for at høre den bundnes Jamren, for at løse Dødsens Børn,
22 sa’ad da mutane da mulkoki suka tattaru don su yi wa Ubangiji sujada.
for at de kunde forkynde Herrens Navn i Zion og hans Pris i Jerusalem,
23 Cikin rayuwata, ya karye ƙarfina; ya gajartar da kwanakina.
naar Folkene samles til Hobe og Rigerne til at tjene Herren.
24 Sai na ce, “Kada ka ɗauke ni a tsakiyar kwanakina, ya Allah; shekarunka suna bi cikin dukan zamanai.
Han har ydmyget min Kraft paa Vejen, han har forkortet mine Dage.
25 A farkon fari ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
Jeg siger: Min Gud! tag mig ikke bort midt i mine Dage, dine Aar vare fra Slægt til Slægt.
26 Za su hallaka, amma za ka ci gaba; duk za su tsufe kamar riga. Kamar riga za ka canja su za a kuwa zubar da su.
Du grundfæstede fordum Jorden, og Himlene er dine Hænders Gerning.
27 Amma kana nan yadda kake, kuma shekarunka ba za su taɓa ƙarewa ba.
De skulle forgaa; men du bestaar; og de skulle alle blive gamle som et Klædebon; du skal omskifte dem som en Klædning, og de omskiftes.
28 ’Ya’yan bayinka za su zauna a gabanka; zuriyarsu za su kahu a gabanka.”
Men du er den samme, og dine Aar faa ingen Ende. Dine Tjeneres Børn skulle fæste Bo, og deres Sæd skal stadfæstes for dit Ansigt.