< Zabura 102 >

1 Addu’ar mutum mai shan wahala. Sa’ad da ya rasa ƙarfi ya kuma yi makoki a gaban Ubangiji. Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; bari kukata ta neman taimako ta zo gare ka.
Kasakkung: panuekhoeh Oe BAWIPA ka ratoumnae na thai pouh awh. Ka kanae hai nang koe phat naseh.
2 Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni sa’ad da nake cikin damuwa. Ka juye kunnenka gare ni; sa’ad da na yi kira, ka amsa mini da sauri.
Ka rucat navah kai koe na minhmai na hrawk pouh hanh. Kai koe lah na hnâpakeng nateh, na kaw toteh karanglah na pato haw.
3 Gama kwanakina sun ɓace kamar hayaƙi; ƙasusuwana suna ƙuna kamar jan wuta.
Bangkongtetpawiteh, kaie hninnaw teh hmaikhu patetlah a kahma han. Ka hrunaw hah hmaito patetlah a kak.
4 Zuciyata ta kamu da ciwo ta kuma bushe kamar ciyawa; na manta in ci abinci.
Ka lungthin teh phokahring patetlah, hem lah ao teh a kamyai. Rawca ca hane hai ouk ka pahnim.
5 Saboda nishina mai ƙarfi na rame na bar ƙasusuwa kawai.
Ka cingounae dawkvah, ka hru hoi ka vuen khik kâbet.
6 Ni kamar mujiyar jeji ne, kamar mujiya a kufai.
Kahrawng e tavaca patetlah ka o teh, ka rawk tangcoung e kho dawk e bukbu patetlah ka o.
7 Na kwanta a faɗake; na zama kamar tsuntsun da yake shi kaɗai a kan rufin ɗaki.
Ka i nah ka mitmasip thai hoeh, lemphu vah amadueng kaawm e mongmang va patetlah ka o.
8 Dukan yini abokan gābana suna tsokanata; waɗanda suke mini ba’a suna amfani da sunana yă zama abin la’ana.
Ka tarannaw ni kanîruirui na pathoe awh. Kaie avanglah na ka pacekpahlek e naw ni kai hah bangnuenae lah thoe na bo awh.
9 Gama ina cin toka a matsayin abincina ina kuma gauraye abin sha nawa da hawaye
Bangtelah tetpawiteh, hraba hah rawca lah ka khan teh, ka nei hane tui hai mitphi hoi a kâkalawt.
10 saboda fushinka mai girma, gama ka ɗaga ni sama ka yar a gefe.
Na lungkhueknae kecu dawk, na tawm teh na tâkhawng.
11 Kwanakina suna kamar inuwar yamma; na bushe kamar ciyawa.
Kaie hninnaw teh kanîka patetlah ao teh, phokahring patetlah a kamyai.
12 Amma kai, ya Ubangiji, kana zaune a kursiyinka har abada; sunan da ka yi zai dawwama a dukan zamanai.
Hatei, Oe BAWIPA, nang teh a yungyoe na kangning. Na min pahnimhoehnae teh se pueng dawk a kangning.
13 Za ka tashi ka kuma ji tausayin Sihiyona, gama lokaci ne na nuna alheri gare ta; ƙayyadadden lokacin ya zo.
Na thaw vaiteh, Zion na lungma han, Zion kho rungngang nahane tueng, atueng khoe e teh a pha toe.
14 Gama duwatsunta suna da daraja ga bayinka; ƙurarta kawai kan sa su ji tausayi.
Na sannaw teh talungnaw dawk a konawm awh teh, hraba totouh a doun awh.
15 Al’ummai za su ji tsoron sunan Ubangiji, dukan sarakunan duniya za su girmama ɗaukakarka.
Miphunlouknaw ni BAWIPA min teh a taki awh han. Talaivan e siangpahrang pueng ni na bawilennae hah a taki awh han.
16 Gama Ubangiji zai sāke gina Sihiyona ya kuma bayyana a ɗaukakarsa.
BAWIPA ni Zion kho kangdue sak teh a bawilennae lahoi a kamnue sak.
17 Zai amsa addu’ar marasa ƙarfi; ba zai ƙyale roƙonsu ba.
Kavoutnaw e ratoumnae na thai pouh vaiteh, a kâheinae teh noutna laipalah na awm hoeh.
18 Bari a rubuta wannan don tsara mai zuwa, cewa mutanen da ba a riga an halitta ba za su yabi Ubangiji,
Hetheh, kaawm hane se hanelah thut lah ao teh kaawm hane tamimaya ni BAWIPA teh a pholen awh han.
19 “Ubangiji ya duba ƙasa daga wurinsa mai tsarki a bisa, daga sama ya hangi duniya,
Thongkabawtnaw kâhram lawk thai hane hoi a due han toe telah pouk e naw hlout sak hane hoi,
20 don yă ji nishe-nishen’yan kurkuku yă kuma saki waɗanda aka yanke musu hukuncin mutuwa.”
Zion hoi BAWIPA min pâpho hane hoi Jerusalem hoi ama pholen hanelah,
21 Saboda haka za a furta sunan Ubangiji a Sihiyona yabonsa kuma a Urushalima
BAWIPA thaw tawk hanlah tami pueng hoi ram pueng hmuen touh koe kamkhueng awh toteh,
22 sa’ad da mutane da mulkoki suka tattaru don su yi wa Ubangiji sujada.
a rasangnae hmuen kathoung koehoi a khet navah, BAWIPA ni talai heh kalvan hoi a khet.
23 Cikin rayuwata, ya karye ƙarfina; ya gajartar da kwanakina.
Lamthung dawk ka thaonae a youn teh, kanî hah a duem sak teh,
24 Sai na ce, “Kada ka ɗauke ni a tsakiyar kwanakina, ya Allah; shekarunka suna bi cikin dukan zamanai.
Oe ka Cathut, ka hringyung na lat pouh hanh telah ka ti. Nange na kum teh se pueng hane doeh telah ka ti.
25 A farkon fari ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
Nang ni ahmaloe hoi talai heh na kangdue sak toe. Kalvannaw hah na kut sak doeh.
26 Za su hallaka, amma za ka ci gaba; duk za su tsufe kamar riga. Kamar riga za ka canja su za a kuwa zubar da su.
Hotnaw teh rawknae koe ka phat nakunghai, nang teh a yungyoe na kangning. Hotnaw pueng teh, khohna patetlah ka pawn han. Khohna kâthung patetlah na thung vaiteh kâhleng awh nakunghai,
27 Amma kana nan yadda kake, kuma shekarunka ba za su taɓa ƙarewa ba.
nang teh kâhlengnae awm hoeh. Na kum hai bawnae awm hoeh.
28 ’Ya’yan bayinka za su zauna a gabanka; zuriyarsu za su kahu a gabanka.”
Na sannaw e ca catounnaw teh, kangning awh vaiteh, catounnaw hai na hmalah caksak lah ao han.

< Zabura 102 >